Itz Umar Dan Jimeta

Itz Umar Dan Jimeta > 🎤 itz Umar Dan Jimeta – Official Page
🦋 Hausa Digital Creator |

17/09/2025
Wani magidanci ya tambayi matarsa rancen dubu biyu (2000) zaiyo musu cefane, sai tace bata da kudi ya fita yabar gidan. ...
17/09/2025

Wani magidanci ya tambayi matarsa rancen dubu biyu (2000) zaiyo musu cefane, sai tace bata da kudi ya fita yabar gidan.

Ba'a dade ba sai ga wani yaro ya shigo gidan ya kawo tallar maganin mallakar miji, da kuma hana shi kara aure ko wanne dubu biyu (2000).

Sai matar ta dauki duka guda biyun, ya k**a dubu hudu ke nan (4000) ta biya kudin.

Ashe layune guda biyu, yaron yace bayan awa daya ta kwance ta jika a ruwa ta bawa megidanta ya sha.

Ai kuwa tana kwance kullin farko sai taga an rubuta "Allah ya baki ikon yiwa mijinki biyayya".

Sai ta kwance ta biyun, sai taga an rubuta "Daga mijinki baban Khadija yau cefananki harda tantakwashi zan kawo miki".

🤣😂🤣

🤣😂🤩
16/09/2025

🤣😂🤩

Address

Adamawa
640284

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Itz Umar Dan Jimeta posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Itz Umar Dan Jimeta:

Share