Halim Tv Hausa

Halim Tv Hausa Halim Media and Broadcasting Service.

DA DUMI-DUMI: Kasar Iran ta Kera Kifin Mutuwa.Rahotanni suna bayyana cewa kasar Iran ta kaddamar da sabon makamin kai ha...
06/05/2026

DA DUMI-DUMI: Kasar Iran ta Kera Kifin Mutuwa.

Rahotanni suna bayyana cewa kasar Iran ta kaddamar da sabon makamin kai harin kunar bakin wake a ƙarƙashin Teku..

Makamin da aka kera shi da siffar kifin Dolphin yana tafiya ne a cikin ruwa kamar kifin gaske, sai dai dauke yake da bam mai karfin gaske da zai iya tarwatsa babban jirgin ruwan yaki..

Sama da shekara 20 hazikan injiniyoyin Iran s**a kwashe suna aikin kera wannan makami sai a wannan lokacin s**a samu ikon kammala shi...

An bayyana cewa shi wannan makamin zai kara temakawa Iran wajen kare ruwayenta musamman mashigar ruwan Hormuz..

Daga Rabiu Biyora.

DA DUMI-DUMI: Gwamnatin Tarayya ta amince da kashe biliyan N548.98bn domin sake gina gadar Carter Bridge a Lagos...
01/05/2026

DA DUMI-DUMI: Gwamnatin Tarayya ta amince da kashe biliyan N548.98bn domin sake gina gadar Carter Bridge a Lagos...

29/04/2026
Hotunan Tarkacen Jiragen Amurk@ Da 1ran Tayi Nasarar Kakkabo Su A Y@kin Kwanaki 39...
26/04/2026

Hotunan Tarkacen Jiragen Amurk@ Da 1ran Tayi Nasarar Kakkabo Su A Y@kin Kwanaki 39...

YANZU-YANZU: Gwamnatin Kasar Mali, Ta Saka Dokar Hana Fita Na Sa’o’i 72 A Kasar, Biyo Bayan Harin Da Aka Kai Wa Filin Ji...
26/04/2026

YANZU-YANZU: Gwamnatin Kasar Mali, Ta Saka Dokar Hana Fita Na Sa’o’i 72 A Kasar, Biyo Bayan Harin Da Aka Kai Wa Filin Jirgin Sama Na Bamako Da Kuma Wasu Daga Cikin Sassan kasar...

DA DUMI-DUMI: Har Yanzu Nine Jagoran Jam’iyyun PDP Da APC A Jihar Rivers. - In ji Wike...Kuyi Following 👉 Tv Hausa
26/04/2026

DA DUMI-DUMI: Har Yanzu Nine Jagoran Jam’iyyun PDP Da APC A Jihar Rivers. - In ji Wike...

Kuyi Following 👉 Tv Hausa

WATA SABUWA: Mun shirya Rasa Rayukanmu akan mu zuba ido a kwace mana Zabe a 2027....Hon Hamisu Idris (Zakiru).Tsohon Dan...
25/04/2026

WATA SABUWA: Mun shirya Rasa Rayukanmu akan mu zuba ido a kwace mana Zabe a 2027....Hon Hamisu Idris (Zakiru).

Tsohon Dan Takarar Majalisar Dokokin Jihar Kaduna a Jam'iyyar NNPP,Kuma Jigo a Jam'iyyar hadaka ta ADC a Karamar Hukumar Zaria Hon Hamisu Idris (Alhajin Ganda) ya bayyana Cewa a Shirye Suke ko da Duk abunea s**a Mallaka zai kare wajen kare Kuri'unsu a Zaben dake Tafe na 2027.

Hon Hamisu Idris ya bayyana Cewa,duk wani Makirci da Shugaban Kasa Bola Tinubu da Jam'iyyarsa ta APC take Kullawa don Shake Yan Adawa a Banzane,Domin ba zai hana su hada karfi da Karfe wajen kaisu kasa ba,inda ya bada Tabbacin Jam'iyyar ADC ce zata Samu Nasara a a Zabukan 2027.

Ya kara da Cewa in duk Abunda s**a mallaka Zai kare sai sun karya wannan Gwannatin tun daga sama har kasa, tare da Bayyana cewa duk Wanda Allah ya baiwa Nasara a zaben Fidda Gwani zasu bishi tare da mara masa Baya Har zuwa ga nasara. Inda ya baiwa Al'umma tabbacin cewa Babu Wanda ya isa yazo ya kwace zaben 2027,don A shirye suke Wajen ganin sun kifar da wannan gwannatin.

Me za ku ce?

YANZU-YANZU: Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu Ya Bukunci Tsohon Shugaban Ƙasa Goodluck Jonathan A Fadar Shugaban Ƙasa A*o...
22/04/2026

YANZU-YANZU: Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu Ya Bukunci Tsohon Shugaban Ƙasa Goodluck Jonathan A Fadar Shugaban Ƙasa A*o Rock Villa.

Me za ku ce?

YANZU-YANZU: Gwamnan Kano, Engr. Abba Kabir Yusuf Ya Miki Sunan Murtala Sule Garo, A Zauren Majalisar Dokokin Jihar Kano...
22/04/2026

YANZU-YANZU: Gwamnan Kano, Engr. Abba Kabir Yusuf Ya Miki Sunan Murtala Sule Garo, A Zauren Majalisar Dokokin Jihar Kano Domin A Tantance Shi A Matsayin Mataimakin Gwamna...

Kuyi Following 👉Halim Tv Hausa

YANZU-YANZU: Gogaggen Dan Siyasan Jihar Kano, Sa'id Shehi Sharada, Ya Caccaki Masu Sukar Komawar Mal. Ibrahim Shekarau J...
20/04/2026

YANZU-YANZU: Gogaggen Dan Siyasan Jihar Kano, Sa'id Shehi Sharada, Ya Caccaki Masu Sukar Komawar Mal. Ibrahim Shekarau Jam'iyyar APC...

Sa'id Shehi Sharada Yace, Duk Masu Surutun Mal. Shekarau Bashi Da magoya Baya Dan Ba Jam,iyyarsu Ya Koma Bane, Munanan Muna Shiri Abba Kabir Yusuf Zaici zabensa Da Gagarumar Nasara...

Kuyi Following 👉Halim Tv Hausa

YANZU-YANZU: Sauye-Sauyen Tattalin Arziki Sun Tseratar da Nijeriya Daga Mummunar Matsin Tattalin Arziki Bayan Rikice-rik...
20/04/2026

YANZU-YANZU: Sauye-Sauyen Tattalin Arziki Sun Tseratar da Nijeriya Daga Mummunar Matsin Tattalin Arziki Bayan Rikice-rikicen Duniya — CBN

Babban bankin Najeriya, Central Bank of Nigeria (CBN), Ya Bayyana Cewa Sauye-sauyen Tattalin Arziki Da Aka Aiwatar Sun Taimaka Wajen Ceton Kasar Daga Mummunar Wahala Bayan Girgizar Tattalin Arzikin Duniya...

Kuyi Following 👉Halim Tv Hausa

Address

Zaria

Telephone

+2349034804338

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Halim Tv Hausa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share