Khamsatu Akmar

Khamsatu Akmar Dukkan CIWO na da magani

04/04/2024

SALLAR FANSAR SALLOLI A JUMA'AR ƘARSHE NA WATAN RAMADAN

*Sayyid Abdullahi Ashura*

Yazo a ruwaya cewa "Duk wanda yayi wannan Sallar a wannan ranar ta Juma'ar ƙarshen watan Ramadan, To zata fanshi sallolinshi dabasu cikaba ta shekara dubu. Imam Ali (AS) shine ya ruwaito daga manzan Allah (S), da aka tambayi manzon Allah akan mutun baya wuce shekara 60 zuwa 70 sai yace sauran shekarun zasu fanshi iyayenshi, matarshi, yan uwanshi dama mutanen garinsu.

*YADDA AKEYIN SALLAR:*

Ana yin Raka'a 4 kowace raka'a Fatiha 1 inna Anzalnahu 15 Inna A'daina 15 bayan sallama sai salatin annabi sau 100.

Sannan bayan an kammala ana so ayi wannan Addu'ar dake ƙasa, wanda yayi wannan addu'ar to zai hadu da ɗayan biyu, Kode Allah ya tsawaita rayuwarshi har yakai wata shekarar ko kuma ya gafartamasa in ya mutu. Ga Addu'ar kamar haka:

اللهم لا تجعله أخر العهد من صيامنا إياه، فاءجعلته فاجعلني مرحوما، ولا تجعلني محروما.

Anayin wannar Sallar daga fitowar ranar zuwa zawalinta, dafatan zaku sanyamu cikin Addu'o'inku masu girma.

Sayyid Ashura ne ya fitar Mana shekara uku da s**a wuce, Saifullahi Ningi ya naƙalto.

24/02/2023

GA CIKAKKEN BAHASIN ZABEN NA GOBE WALLAHU AALAM..
Yau juma a 24/2/2023

Yau zanyi baya ni akan wannan zaban da za a gudar dashi a gobe as a bar asabar 25/2/2023 Wanda yayi dai dai da 4/8/1444 in allah ya kaimu wanda zanyi baya nin ne akan ilimin falaki wanda rana da wata suke tafiya acikin sa wanda baya ni nayi shine gwar gwadan fahim tata allah shine masani والله اعلم

Mai binci ke malam abba hussaini dalhatu kano kofar wambai phone number
07039672442.
09094586796.

Aranar daza ayi wannan zabe itace ranar asabar a gaskiyar magana acikin wannan zabe akwai riki ci sosai da fada ce fada ce sai dai malamai aciga ba da addu a allah ya tausaya mana ya janye yasa ayi lafiya a gama lafiya sannan kuma wannan zabe mutane kusani zaizo da bazata sosai والله اعلم

Malamai masana ilimin falaki kutaya ni duba da lissafi na farko tauraran zuhal زحل yana gidan sa sannan idan mun lura zamu ga yana wajahi na karshe yana da daraja 28% da yan motsi saboda haka yana gidan sa kamar yanda muka sani yana gidan burujin (dalhu) دلو Kuma yana kan wajahin taura ran (qamar) قمر Sannan yana haddi na zuhal sannan taura ran (qamar) قمر Zai masa kallo na tasdisi shi kuma tauraran (qamar)قمر Yana gidan himlu tun daga yanzu har zuwa gobe zabe shi kuma gidan burujin (himlu) حمل Kunsan anan tauraran (zuhal) زحل Yake hubudi saboda haka kamar zai masa kallo na tasdisi duk da yana gidan hubudin sa, sannan kuma kuma zai yi muqarana da tauraran (mustari) مشتري Shi tauraran zuhal nake nufi shi kuma tauraran (mustari)mun sani gida ne mara kyau agunsa dan haka dole zai yi kalo da tauraran (zuhal) زحل A gidan da yake hubudi kunsan kuma a wannan gidan zai fadi a zabe kenan , kuma zasuyi muqarana da tauraran (mustari)ayayin da yake gidan haririn sa to kunga nahisan ci ya hadu kuma nan ma gidan faduwar sane sannan dole zaiyi muqarana da tauraran (zahara) زهر Acikin gidan tauraran (zuhal) زحل Ita kuma tauraran (zahra) mun sani gidan wabalin tane kunga dashi tauraran (zuhal da mustari da zahara) زحل مشتري زهر

24/02/2023

ASSALAMU ALAIKUM YAN UWANMU DA ABOKAN MU DA DUKAN MASOYANMU, GA WANI BBAHASI AKAN ZABEN DA ZA AYI GIBE KO MUCE HARSASHE DAGA BABBAN SHEHIN MALAMI....
ZA AGA SUNAN SA INSHA ALLAH ACIKIN BAYANIN NASA ,ASHA KARATU LAFIYA, NAQALTOWA CIBIYAR KHAMSATU AKMAT
...Yau juma a 24/2/2023

Yau zanyi baya ni akan wannan zaban da za a gudar dashi a gobe as a bar asabar 25/2/2023 Wanda yayi dai dai da 4/8/1444 in allah ya kaimu wanda zanyi baya nin ne akan ilimin falaki wanda rana da wata suke tafiya acikin sa wanda baya ni nayi shine gwar gwadan fahim tata allah shine masani والله اعلم

Mai binci ke malam abba hussaini dalhatu kano kofar wambai phone number
07039672442.
09094586796.

Aranar daza ayi wannan zabe itace ranar asabar a gaskiyar magana acikin wannan zabe akwai riki ci sosai da fada ce fada ce sai dai malamai aciga ba da addu a allah ya tausaya mana ya janye yasa ayi lafiya a gama lafiya sannan kuma wannan zabe mutane kusani zaizo da bazata sosai والله اعلم

Malamai masana ilimin falaki kutaya ni duba da lissafi na farko tauraran zuhal زحل yana gidan sa sannan idan mun lura zamu ga yana wajahi na karshe yana da daraja 28% da yan motsi saboda haka yana gidan sa kamar yanda muka sani yana gidan burujin (dalhu) دلو Kuma yana kan wajahin taura ran (qamar) قمر Sannan yana haddi na zuhal sannan taura ran (qamar) قمر Zai masa kallo na tasdisi shi kuma tauraran (qamar)قمر Yana gidan himlu tun daga yanzu har zuwa gobe zabe shi kuma gidan burujin (himlu) حمل Kunsan anan tauraran (zuhal) زحل Yake hubudi saboda haka kamar zai masa kallo na tasdisi duk da yana gidan hubudin sa, sannan kuma kuma zai yi muqarana da tauraran (mustari) مشتري Shi tauraran zuhal nake nufi shi kuma tauraran (mustari)mun sani gida ne mara kyau agunsa dan haka dole zai yi kalo da tauraran (zuhal) زحل A gidan da yake hubudi kunsan kuma a wannan gidan zai fadi a zabe kenan , kuma zasuyi muqarana da tauraran (mustari)ayayin da yake gidan haririn sa to kunga nahisan ci ya hadu kuma nan ma gidan faduwar s

ZAMU KAWO MUKU NAQARSHE BA DA JIMAWA BA...Yau juma a 24/2/2023

Yau zanyi baya ni akan wannan zaban da za a gudar dashi a gobe as a bar asabar 25/2/2023 Wanda yayi dai dai da 4/8/1444 in allah ya kaimu wanda zanyi baya nin ne akan ilimin falaki wanda rana da wata suke tafiya acikin sa wanda baya ni nayi shine gwar gwadan fahim tata allah shine masani والله اعلم

Mai binci ke malam abba hussaini dalhatu kano kofar wambai phone number
07039672442.
09094586796.

Aranar daza ayi wannan zabe

07/09/2022

ASSALAMU ALAIKUM ABOKAN HULDAR MU ,WANNAN CIBIYA TANA QARA SANAR DAKU ZATA GABATAR PROGRAM DINTA NA FARKO A WANNAN SHEKARA ME TAKEN DAGA CIKIN MATSALOLIN DAKE HANA YANMATA KO ZAURAWA AURUWA
,DA KUMA MAFUTA AKAN HAKAN ,INSHA ALLAH KAMAR YADDA MU KAI MUKU ALQAWARI, 12 GA WATAN NAN DA MUKE CIKI ,SATUNBA...

04/09/2022

ASLAMU ALAIKUM ABOKAN HULDARMU,DA YARDAR ALLAH 12 GA WATAN SEPTEMBER DINNAN ZAMU FARA GABATAR DA PROGRAMM DIN MU AKAN MATSALOLIN DA SUKE HAIFRA DA YAWAN ZAURAWA ,DA KUMA WADANDA SUKE HANA YAN MATA SAMUN MAZAJE AURE ,HAR YA ZAMA WASU ADAUKA ZAURAWA NE SU,
KUMA YANA DAGA CIKIN ABUN DA YASA MATA S**A CIJA SAHAR YANAR GIZO DA TA BARRUJI.....
INSHA ALLAHU IDAN KUNA BIYE DAMU ZAKU JI MENE MAFUTA GA MASU IRIN WADANNAN MATSOLIN....

26/06/2022
08/05/2022

Address

No 2 Hong Kong Street Anguwan Gwado Sabon Garin Zaria
Zaria
810222

Telephone

+2348037325720

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Khamsatu Akmar posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Khamsatu Akmar:

Share

Category