Sarauniya Radio

Sarauniya Radio Your Voice | Your Story | Your Sarauniya Radio | Giving humanity a voice and also a provider of trusted information

03/04/2025

DA ƊUMI–ƊUMI: Bello Turji Da Sojojin Najeriya Ke Iƙirarin Suna Farautarsa ​​Ya K Manoma 11 A Sokoto | Sarauniya Radio

🔴 DA ƊUMI–ƊUMI: Ƙungiyar Matasa Masu Kishin Najeriya (PAYOBEN) ta yi kira da a gaggauta sakin Alhaji Bello Abdullahi Bad...
18/12/2024

🔴 DA ƊUMI–ƊUMI: Ƙungiyar Matasa Masu Kishin Najeriya (PAYOBEN) ta yi kira da a gaggauta sakin Alhaji Bello Abdullahi Badejo ba tare da wani sharaɗi ba, inda ta yi Allah-wadai da ci gaba da tsare shi da sojoji ke yi, tana mai cewa sake k**ashi kuskure ne kuma take hakkin kundin tsarin mulkin ƙasa ne.

A cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Talata, Shugaban PAYOBEN, Moses Adasu Makurdi, ya bayyana halin da Badejo ke ciki a matsayin abin tsoro da ke barazana ga dimokuradiyyar Najeriya. Ya yi tambaya kan dalilin sake k**a Badejo, yana mai jaddada cewa an taɓa tsare shi har na tsawon watanni shida ba tare da wata tuhuma ba, kafin daga bisani a sake shi tare da ayyana shi a matsayin mara laifi.

Makurdi ya kuma nuna damuwa kan lafiyar Badejo, inda ya bayyana cewa lafiyarsa ta yi tsanani yayin tsarewar farko, lamarin da ya sa dole ya je ƙasashen waje neman magani. Ya zargi sojojin da rashin imani bisa sake k**awa duk da sanin cewa lafiyarsa ba ta da kyau.

Kungiyar matasan ta kuma nuna damuwarta kan yadda lamarin ke shafar iyalin Badejo ta fuskar ruɗani da damuwa ta tunani, tana mai jan hankali cewa lamarin na iya ɓata sunan sojojin Najeriya da ma ƙasar baki ɗaya.

(PAYOBEN) ta yi kira ga masu ruwa da tsaki, ƙungiyoyin farar hula, da hukumomin da abin ya shafa, da su shiga tsakani, tana mai jaddada cewa sojoji dole ne su mutunta dokar ƙasa. Kungiyar ta yi barazanar jawo hankalin ƙasa da duniya baki ɗaya idan har ba a saki Bello Badejo ba.

Sai dai har yanzu Sojojin ba su yi martani kan kamun ba.

Sarauniya Radio

Jaridar Sarauniya na yau Litinin 29 ga  watan Jumada'ula 1446Wane labari ya fi ɗaukar hakalin ku?Daga Sarauniya Radio
02/12/2024

Jaridar Sarauniya na yau Litinin 29 ga watan Jumada'ula 1446

Wane labari ya fi ɗaukar hakalin ku?

Daga Sarauniya Radio

DA DUMI-DUMI: Fursunoni sama da 200 sun tsare daga gidan yarin Maiduguri babban birnin jahar Borno sak**akon ambaliya ru...
10/09/2024

DA DUMI-DUMI: Fursunoni sama da 200 sun tsare daga gidan yarin Maiduguri babban birnin jahar Borno sak**akon ambaliya ruwa da ya mamaye wasu sassan birnin.

17/07/2024

DA DUMU-DUMU: YAN BINDIGA SUN SAKO MAHAIFIYAR FITACCEN MAWAƘIN SIYASAR NAN RARARA

Ƴan Najeriya musamman waɗanda s**a fito daga Arewacin ƙasar na ci gaba da kiraye-kiraye akan hukumomi su ɗauki mataki ak...
08/07/2024

Ƴan Najeriya musamman waɗanda s**a fito daga Arewacin ƙasar na ci gaba da kiraye-kiraye akan hukumomi su ɗauki mataki akan ƙungiyar 'WISE'

Daga Sarauniya Radio

A daidai lokacin da ake ci gaba da ce-ce-ku-ce a Najeriya kan yarjejeniyar da gwamnatin ƙasar ta rattaba wa hannu tsakaninta da Samao wanda ake zargin cewa yarjejeniyar na kunshe da ƙudirin sahalewa masu auren j!nsi da masu fafutukar kare hakkin masu auren j!nsi gudanar da ayyukansu ba tare da wata tsangwama ba, zargin da gwamnatin ta musanta.

Ana tsaka da haka wata ƙungiya dake fafutukar kare hakkin ƴan m@ɗigo, lvwaɗi (auren j!nsi) tare da tallatawa ta ɓilla a jahar Kano dake Arewa maso yammacin Najeriya

Ƙungiyar mai suna 'WISE WAGE NIGERIA' mai ofishinta a No. 239 Jigiryan Yankaba Kawaji, Bompai GRA Kano. Manufofin ƙungiyar dai shine kare hakkin ƴan m@ɗigo, lvwaɗi (auren j!nsi)

Sai dai biyo bayan kiraye-kirayen da wasu ƴan Najeriya musamman waɗanda s**a fito daga Arewacin ƙasar ƙungiyar ta rufe shafinta na manhajar X wato Twitter.

Kawo yanzu dai duk da kiraye-kirayen da wasu ƴan ƙasar ke yi kan wannan ƙungiyar hukumomi a jahar da ƙasar basu ce komai ba

20/01/2024
23/12/2023
13/12/2023

Watarana Warhaka, Duk
Muna Cikin Aljannah Tare Da Masoyinmu Manzon Allahﷺ 🤍 In Sha Allah

13/12/2023

🔴DA ƊUMI-ƊUMI: Rundunar ƴan sandan jahar Adamawa da ke Arewacin Najeriya, ta tabbatar da mutvwar matashiyar jami'ar lafiya mai shekaru 22, wadda ta k@she kanta ta hanyar shan maganin k@she bera.

Lamarin ya faru ne a jiya Talata, a unguwar Vunoklang da ke karamar hukumar Girei.

Wata uwa da jaririyarta sun rasu baya jirgin ruwa ya kife da su a kauyen Gamadio,Karamar Hukumar Numan a Jihar Adamawa |...
13/12/2023

Wata uwa da jaririyarta sun rasu baya jirgin ruwa ya kife da su a kauyen Gamadio,Karamar Hukumar Numan a Jihar Adamawa |

Rahotanni daga Zamfara sun bayyana yadda Al'ummar Ƙauyukan Zurmi suke ficewa daga garin bayan da ƴan bindiga s**a amshe ...
13/12/2023

Rahotanni daga Zamfara sun bayyana yadda Al'ummar Ƙauyukan Zurmi suke ficewa daga garin bayan da ƴan bindiga s**a amshe iko da garin a daren jiya.

Address

Zaria

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Sarauniya Radio posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Sarauniya Radio:

Share

Category