Hausa News paper

Hausa News paper Gaskiya ita ce Jigo Hausa Newspaper A Nigeria Komai Sai ya tabbata gaskiya sannan zakuji Daga garimu

makiyin AREWA Na farko shine Kwankwaso Yana kokarin Kara yawan Yan Takaran shugaban Kasa A AREWA  Sbd yima APC aiki Shir...
09/06/2026

makiyin AREWA Na farko shine Kwankwaso Yana kokarin Kara yawan Yan Takaran shugaban Kasa A AREWA Sbd yima APC aiki
Shirin Shi Na barin NDC Kenan don ya ragema Atiku Abubakar kuri'un sa a AREWA

GAWUNA Zai  Koma ADC Dan Takaran Gwamnan jahar kano
09/06/2026

GAWUNA Zai Koma ADC Dan Takaran Gwamnan jahar kano

Kungiyan izalan Zaria Sun rikece Sai hauka sukeyi sun bijire Da umurnin jama'atu Sbd kwadayi DA son shugaban ci Tir Da i...
01/06/2026

Kungiyan izalan Zaria Sun rikece Sai hauka sukeyi sun bijire Da umurnin jama'atu Sbd kwadayi DA son shugaban ci Tir Da irin wannan Halin nasu

yan izalan Kaduna Sun rikece Suna Fada Akan shinkafa Da ake rabama masallatai Suna Fada Akan wasu Basu jahilai DA s**a K...
01/06/2026

yan izalan Kaduna Sun rikece Suna Fada Akan shinkafa Da ake rabama masallatai Suna Fada Akan wasu Basu jahilai DA s**a Kawo a Basu limanci Basu ci jarabawa bah Da wasu Wanda s**a gidan masallaci ba bisa ka Idan muslinci bah

Da Dumi Dumin Ta ISA ASHIRU KUDAN Sarkin Bai Zazzau ya lashe zaɓen Fidda Gwani Na ADC JAHAR KADUNA bayan kammala  kuri'u...
27/05/2026

Da Dumi Dumin Ta ISA ASHIRU KUDAN Sarkin Bai Zazzau ya lashe zaɓen Fidda Gwani Na ADC JAHAR KADUNA bayan kammala kuri'un 23 Local government Na jahar Kaduna Isa Ashiru Kudan

ADC JAHAR KADUNA TANA KIRA GA MASU MEMBERSHIP CARD SU FITO GOBE LITINI SU ZABI WANDA ZAI NASARA A GENERAL ELECTION KUMA ...
24/05/2026

ADC JAHAR KADUNA TANA KIRA GA MASU MEMBERSHIP CARD SU FITO GOBE LITINI SU ZABI WANDA ZAI NASARA A GENERAL ELECTION KUMA TAYI Kira Kan Ayi zabe cikin kwanciyar hankali da natsuwa Da girmama Ra ayin juna Allah ya bamu nasara

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu da gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani,...
15/05/2026

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu da gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, su gaggauta sakin tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, kafin bikin babbar Sallah.

Jaridar Vanguard ta rawaito cewa, Atiku ya bayyana ci gaba da tsare El-Rufai a matsayin abin takaici, rashin adalci da kuma cin zarafin ‘yancin dan Adam, musamman a lokacin da Musulmai ke shirin gudanar da bukukuwan Sallah.

A cikin wata sanarwa da mai taimaka masa kan harkokin sadarwa, Phrank Shaibu, ya fitar a ranar Juma’a, Atiku ya ce gwamnati bai kamata ta yi amfani da karfin iko wajen tsoratar da abokan hamayyar siyasa ba.

Ya ce duk da bambancin siyasa, El-Rufai dan Najeriya ne da kundin tsarin mulki ya ba shi ‘yancin walwala, adalci da bin ka’ida kafin hukunci.

Atiku ya kuma bukaci gwamnatin tarayya da gwamnatin Kaduna su fito su bayyana dalilin tsare El-Rufai idan har akwai sahihin shari’a a kansa, yana mai gargadin cewa ci gaba da tsare shi ba tare da cikakken bayani ba na kara jefa damuwa kan makomar dimokuradiyya a kasar.

Ya kara da cewa lokacin Sallah lokaci ne na tausayi, yafiya da hadin kai, don haka babu dalilin hana mutum kasancewa tare da iyalansa ba tare da an bi ka’ida ba.

LABARAN GIDAN JARIDAR HAUSA NEWSPAPERDA DIMI-DIMI:Jagoran Talakawan Zaria Hon. Shehu Nuhu Babajo (Malami) ya sayi form a...
14/05/2026

LABARAN GIDAN JARIDAR HAUSA NEWSPAPER

DA DIMI-DIMI:
Jagoran Talakawan Zaria Hon. Shehu Nuhu Babajo (Malami) ya sayi form a karkashin jam'iyyar ADC.
[KARIN BAYANI]

Wannan yunkuri ya garine Domin Roko DA mutanan Zaria Da akayi Dan ya fito Takara Domin ya wakil cesu A majalisar Tarayya Dan cigaban su
domin tabbatar da ganin dawo da Speaker na Majalisar Tarayya ta Nigeria gida

Shehu Nuhu Babajo

Jam’iyyar ADC ta sanar da tsawaita wa’adin sayan fom, tantance ’yan takara da sauran shirye-shiryen zaben fidda gwani ga...
14/05/2026

Jam’iyyar ADC ta sanar da tsawaita wa’adin sayan fom, tantance ’yan takara da sauran shirye-shiryen zaben fidda gwani gabanin babban zaben 2027.

Mai magana da yawun jam’iyyar na kasa, Bolaji Abdullahi, ya ce an yi sauye-sauyen ne saboda bukatar masu neman takarar s**a nuna da kuma wasu matsalolin shirye-shirye.

Sabon jadawalin ya nuna cewa mika fom din takara da aka tsara yi a ranar 13 ga Mayu, yanzu za a yi ne ranar 14 ga Mayu, 2026.

Haka kuma tantance ’yan takara zai gudana daga 16 zuwa 17 ga Mayu.

ADC ta kuma bayyana cewa za a fitar da sakamakon tantancewa ranar 17 ga Mayu, yayin da karbar korafe-korafe zai gudana daga 18 zuwa 19 ga Mayu.

Za a kuma wallafa sunayen wadanda s**a tsallake tantancewa ranar 20 ga Mayu.

Me za ku ce?

A Majalisar Tarayya Mai Wakiltar Zariya Wane ne Zabin Ku ?A. Hon Shehu Nuhu Babajo B . Speaker Abbas Tajuddeen
14/05/2026

A Majalisar Tarayya Mai Wakiltar Zariya Wane ne Zabin Ku ?

A. Hon Shehu Nuhu Babajo

B . Speaker Abbas Tajuddeen

Address

Kaduna State Zaria
Zaria
801222

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Hausa News paper posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share