Hausa News paper

Hausa News paper Gaskiya ita ce Jigo Hausa Newspaper A Nigeria Komai Sai ya tabbata gaskiya sannan zakuji Daga garimu

Malam Nasir El-Rufai Yace "Rt Hon Isa Ashiru Kudan Ne Kawai ɗan takaran da Zai Iya Kayar da APC da Uba Sani A Jihar Kadu...
12/08/2026

Malam Nasir El-Rufai Yace "Rt Hon Isa Ashiru Kudan Ne Kawai ɗan takaran da Zai Iya Kayar da APC da Uba Sani A Jihar Kaduna 2027🤷

Domin Isah Ashiru Kudan Ne Kawai ɗan takaran dayake dayake da Structure Nacin Zaɓe A 23 LG dake Jihar Kaduna!
Isa Ashiru Kudan

Kwankwaso ya ce ya damu matuƙa da kalaman da Sheikh Jingir ya yi a wani taro a Kano a ƙarshen mako.
10/08/2026

Kwankwaso ya ce ya damu matuƙa da kalaman da Sheikh Jingir ya yi a wani taro a Kano a ƙarshen mako.

Sheikh Jingir dai ya yi fice wajen goyon bayan tikitin Muslim-Muslim da kuma kiransa ga Musulmai su sake mara wa Shugaba...
10/08/2026

Sheikh Jingir dai ya yi fice wajen goyon bayan tikitin Muslim-Muslim da kuma kiransa ga Musulmai su sake mara wa Shugaba Bola Tinubu baya a zaɓen 2027, kamar yadda ya nemi a yi a zaɓen 2023.

Mai magana da yawun mataimakin shugaban Najeriyar ya ce hutun zai ba Shettima damar zurfafa ilimi da kuma yin tunani kan...
10/08/2026

Mai magana da yawun mataimakin shugaban Najeriyar ya ce hutun zai ba Shettima damar zurfafa ilimi da kuma yin tunani kan muhimman batutuwan da s**a shafi aikinsa da hidimarsa ga Najeriya

An ji matashin a cikin gajeren bidiyon mai tsawon daƙiƙa 26 yana cewa: "Kamar yadda kuke gani, sarki aka ba carry over, ...
10/08/2026

An ji matashin a cikin gajeren bidiyon mai tsawon daƙiƙa 26 yana cewa: "Kamar yadda kuke gani, sarki aka ba carry over, shi ne ya zo da ƴan kombarsa, za a zo a sulhunta... Hattara lecturers."

Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa’ad Abubakar III, ya ƙaddamar da manhajar EasyZakat, wadda aka ƙirƙira domin inganta gaskiya...
08/08/2026

Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa’ad Abubakar III, ya ƙaddamar da manhajar EasyZakat, wadda aka ƙirƙira domin inganta gaskiya da riƙon amana wajen karɓa da rarraba Zakka a Najeriya.

Taron zai tattauna a kan bambancin al’adu da addinai da kuma samar da damar zaman tare cikin haɗin kai, yayin da ƙwararr...
08/08/2026

Taron zai tattauna a kan bambancin al’adu da addinai da kuma samar da damar zaman tare cikin haɗin kai, yayin da ƙwararru za su tattauna hanyoyin yaƙi da tsattsauran ra’ayi da ƙarfafa juriyar al’umma wajen tunkarar matsalolin tsaro.

Wace budurwa ce wannan?
08/08/2026

Wace budurwa ce wannan?

A ranar juma'a ne gwamnatin jihar Kano da ɗaura wa ƴanmata da zawarawa - kimanin 1,500 da angwayensu 1,500 - aure, ƙarƙa...
08/08/2026

A ranar juma'a ne gwamnatin jihar Kano da ɗaura wa ƴanmata da zawarawa - kimanin 1,500 da angwayensu 1,500 - aure, ƙarƙashin shirin auren gata da gwamnatin jihar ke shiryawa a kowace shekara.

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya umarci hukumar EFCC da ta gaggauta komawa kotu domin neman a soke umarnin da ya...
07/08/2026

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya umarci hukumar EFCC da ta gaggauta komawa kotu domin neman a soke umarnin da ya ba ta damar rufe asusun gwamnatin jihar Osun.

Address

Kaduna State Zaria
Zaria
801222

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Hausa News paper posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Shortcuts

Share