TRT Afrika Hausa

TRT Afrika Hausa Afirka tsantsarta

Ana zargin matasan da kashe mutum 12 waɗanda s**a taso daga Zaria suke kan hanyarsu ta zuwa wurin biki a Jihar Filato.
22/06/2025

Ana zargin matasan da kashe mutum 12 waɗanda s**a taso daga Zaria suke kan hanyarsu ta zuwa wurin biki a Jihar Filato.

Ana zargin matasan da kashe mutum 12 waɗanda s**a taso daga Zaria suke kan hanyarsu ta zuwa wurin biki

Saudiyya ta bayyana "matuƙar damuwa" game da harin da Amurka ta kai a cibiyoyin ƙera mak**an nukiliya na Iran sannan ta ...
22/06/2025

Saudiyya ta bayyana "matuƙar damuwa" game da harin da Amurka ta kai a cibiyoyin ƙera mak**an nukiliya na Iran sannan ta yi kira ga ƙasashen duniya su ƙara ƙaimi wajen samun mafita ta siyasa a wannan rikici

Hukumar kula da sararin samaniyar Amurka NASA ta gano yadda ɗumi yake tashi a kusa da cibiyar Fordow ta makamin nukiliya...
22/06/2025

Hukumar kula da sararin samaniyar Amurka NASA ta gano yadda ɗumi yake tashi a kusa da cibiyar Fordow ta makamin nukiliyar Iran awanni kaɗan kafin Shugaba Trump ya sanar da kai hari a cibiyar, wanda ya kasance na farko tun bayan harin da Isra'ila ta kai ranar 13 ga watan Yuni

Iran ta kai hare-hare da dama da mak**ai masu linzami a cikin Isra'ila bayan Amurka ta kai mata hari a wurare uku na ƙer...
22/06/2025

Iran ta kai hare-hare da dama da mak**ai masu linzami a cikin Isra'ila bayan Amurka ta kai mata hari a wurare uku na ƙera mak**an nukiliyarta

Tuni Iran ta kwashe kayayyaki daga cibiyoyin nukiliya uku da Amurka ta kai wa hari, k**ar yadda kamfanin dillancin labar...
22/06/2025

Tuni Iran ta kwashe kayayyaki daga cibiyoyin nukiliya uku da Amurka ta kai wa hari, k**ar yadda kamfanin dillancin labarai na Anadolu ya rawaito, yana ambato wani jami'in Iran.

Amurka ta kai hari cibiyoyin nukiliya uku na Iran, ta jefa 'manyan bama-bamai' a cibiyar nukiliya ta Fordow ta Iran, kum...
22/06/2025

Amurka ta kai hari cibiyoyin nukiliya uku na Iran, ta jefa 'manyan bama-bamai' a cibiyar nukiliya ta Fordow ta Iran, kuma dukkan jiragen Amurka da s**a kai harin sun fita daga sararin samaniya na Iran, a cewar Trump a wani saƙo da aka wallafa a X.

Donald Trump ya ce Amurka ta jefa 'manyan bama-bamai' a cibiyar nukiliya ta Iran ta Fordow sannan ta kai hari wasu cibiy...
22/06/2025

Donald Trump ya ce Amurka ta jefa 'manyan bama-bamai' a cibiyar nukiliya ta Iran ta Fordow sannan ta kai hari wasu cibiyoyin

21/06/2025

Shugaban ƙasar Turkiyya Recep Tayyip Erdogan ya yi kira ga ƙasashen Musulmai su haɗa kai domin tunkarar zaluncin Isra'ila, yana mai cewa rarrabuwar kawuna ba za ta haifar musu ɗa mai ido ba.

Da yake jawabi a wurin taron Ƙungiyar Ƙasashen Musulmai, OIC karo na 51 a Istanbul, Shugaba Erdogan ya ce lokaci ya yi da al'ummar Musulmai za ta tsaya da ƙafafunta tare da kawar da bambacin aƙidun da ke tsakanin mabiyanta domin murƙushe babbar maƙiyiyarsu wato Isra'ila.

Wani abu da ake zargin bam ne ya fashe a wani kamfanin 'yan gwangwan da ke Kano, lamarin da ya yi sanadin mutuwar aƙalla...
21/06/2025

Wani abu da ake zargin bam ne ya fashe a wani kamfanin 'yan gwangwan da ke Kano, lamarin da ya yi sanadin mutuwar aƙalla mutum biyar da jikkata da dama.

Lamarin ya faru ne a wata kasuwa da ke Konduga k**ar yadda 'yan sandan Nijeriya reshen Jihar Borno s**a tabbatar.
21/06/2025

Lamarin ya faru ne a wata kasuwa da ke Konduga k**ar yadda 'yan sandan Nijeriya reshen Jihar Borno s**a tabbatar.

'Yan bindigar sun kashe mutum 16 a Tadurga sai kuma 14 sun rasu a Kyebu da ‘Yar-Kuka dukansu da ke yankin Masarautar Zur...
21/06/2025

'Yan bindigar sun kashe mutum 16 a Tadurga sai kuma 14 sun rasu a Kyebu da ‘Yar-Kuka dukansu da ke yankin Masarautar Zuru a Jihar Kebbi.

Shugaban Turkiyya Recep Tayyib Erdogan ya yi gargaɗin cewa cigaba da ruruwar sak**akon kisan ƙare-dangi a Gaza da rikici...
21/06/2025

Shugaban Turkiyya Recep Tayyib Erdogan ya yi gargaɗin cewa cigaba da ruruwar sak**akon kisan ƙare-dangi a Gaza da rikici da Iran zai iya shafar yankin, da Turai da Asiya "tsawon shekaru".

Cikin gaggawa yakin Iran da Isra’ila yana kai wa "matsayi da ba za a iya shawo kansu ba", yayin da gwamnatin Amurka ke auna yiwuwar shiga yaƙin.

“Abin takaici, kisan kiyashi a Gaza da yaki da Iran suna neman kai wa wani matsayi da ba za a iya shawo kansu ba. Dole ne a kawo karshen wannan dabbancin ba tare da bata lokaci ba.” in ji Erdogan.

Ya ce, "Yana da alfanu a ɗauke hannaye daka kan mak**ai kafin a samu ƙaruwar ta’adi, zubar da jini, da kisan farar-hula a wannan mummunar rikici. wanda zai iya illata yankinmu, da ma Turai da Asiya tsawon shekaru”.

Address

Ahmet Adnan Saygun Cd
Istanbul
34347

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when TRT Afrika Hausa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share