06/08/2025
Falalar mace tayiwa mijinta hidima tana da girma a addinin Musulunci. Annabi Muhammad (SAW) ya ce:
"Idan mace ta yi sallah biyar, ta azumci watan Ramadan, ta kiyaye farjinta, ta kuma yi wa mijinta biyayya – za a ce mata shiga Aljanna ta ko wane kofa k**e so."
(Hadisi mai inganci - Ahmad da Tabarani)
Wannan yana nuni da cewa:
Yin wa mijinta hidima ibada ce,
Zai iya zama hanyar samun Aljanna,
Hakan yana karfafa soyayya da zaman lafiya a gida.
Allah yana ba da lada mai yawa ga mace mai biyayya da taimako ga mijinta cikin nagarta da tausayi.
English
The virtue of a woman serving her husband is greatly emphasized in Islam. The Prophet Muhammad (peace be upon him) said:
"If a woman prays her five daily prayers, fasts during Ramadan, protects her chastity, and obeys her husband – it will be said to her: Enter Paradise through any gate you wish."
(Authentic Hadith – Ahmad and At-Tabarani)
This shows that:
Serving her husband is an act of worship,
It can be a means to enter Paradise,
It strengthens love and peace in the home.
Allah rewards a woman abundantly for being obedient and helpful to her husband with kindness and sincerity.