
03/06/2025
03-06-2025 HAJJ
Hukumar jin dadin alhazai ta jihar Jigawa ta kaddamar da rabon manyan jakankuna ga maniyata a Birnin makka
Darakta janar na hukumar Alhaji Ahmed Umar Labbo ya ce an raba jakankunan ne ga shugabannin shiyya shiyya domin su ne matakin farko
Ya ce shugabannin alhazan na shiyya shiyya zasu aiki tare da jamian alhazai na kananan hukumomi wajen rabon manyan jakankunan
Alhaji Ahmed Umar Labbo ya kara da cewar hukumar ta karbi manyan jakankuna 930 na maniyatan jihar