AGTV HAUSA

AGTV HAUSA A News platform for your factual and captivating stories

27/07/2025

Yadda ambaliya ta shafi wasu wurare a Yola, fadar jahar Adamawa.

゚viralシfypシ゚viralシ

゚viralシfypシ゚viralシalシ

25/07/2025

Matashin da ya rabawa majinyata omo a asibiti kuma ya daukesu hoto, ya bada haquri.

゚viralシfypシ゚viralシ

24/07/2025

Gwamnatin Tinubu bata kaunar cigaban Arewa inji tsohon Dan Majalisan wakilai daga jahar Adamawa.

23/07/2025

"Sabuwar Tafiya bata firgita mu ba ko kadan" a cewar wasu yayan jam'iyar PDP karkashin Kungiyar dake goyon bayan siyasar Musa Mahmud Kallamu, Dan Majalisa mai wakiltar mazabar Mayo Belwa a Majalisar Dokokin Jahar Adamawa.

17/07/2025

shine mafita ga jahar Adamawa a shekarar 2027 a cewar tsoffin kansiloli da wasu masu ruwa da tsaki na jam'iyar APC a karamar hukumar .

16/07/2025

Taron masu ruwa da tsaki na gamayyar sabuwar tafiya a karkashin jam'iyar ADC a karamar hukumar Fufore.

Cibiyar kirkire-kirkire da ci gaban aikin jarida (CJID) ta horar da ‘yan jarida sama da 15 a jihar Adamawa a karo na uku...
15/07/2025

Cibiyar kirkire-kirkire da ci gaban aikin jarida (CJID) ta horar da ‘yan jarida sama da 15 a jihar Adamawa a karo na uku na shirinta na hada kai da sashin yada labarai, da nufin kara karfafa kwarin gwiwar masu yada labarai wajen tunkarar kalubalen shari’a akan aikin jarida da kuma tabbatarda‘yancin ‘yan jarida.

Taron na yini daya da aka gudanar a Yola, ya mayar da hankali ne kan batutuwa masu muhimmanci da s**a hada da rage kalubalen shari’a a aikin jarida, da dokokin da suke shafar aikin jarida.

Da yake jawabi a wajen taron, Mista Idris Akinbajo, Editan Jaridar Premium Times, ya gabatar da jawabi mai taken Dabarun Aiki ga ‘Yan Jarida da Kungiyoyin Yada Labarai don Gujewa Tauye Hakki daga fannin Shari’a.

Ya jaddada mahimmancin tsare-tsare da zasu inganta aikin yada labarai da samarda ilimin shari'a ga 'yan jarida da gidajen watsa labarai, yana mai gargadin cewa rashin bin Dokoki da ka'idoji-ciki har da dokokin haraji, ana iya amfani da hakan wajen durkusar da gidan watsa labarai.

Shima da yake jawabi shugaban kungiyar lauyoyin Najeriya (NBA) reshen Yola, Idi Ali, ya yabawa kungiyar CJID bisa shirya wannan horon, inda ya bayyana cewa yana da matukar muhimmanci musamman wajen tabbatarda kariya da kwarewar ‘yan jarida.

Ya bukaci 'yan jarida da su kiyaye ka'idojin aikin su don rage barazanar shari'a da kuma take hakkin su.

Mahalarta taron sun nuna godiya ga cibiyar CJID akan wannan shiri, tare da lura da cewa horon ya inganta fahimtar su game da SLAPPs da sauran matsalolin shari'a da ke fuskantar 'yan jarida.

Sun ce ilimin da s**a samu zai taimaka musu wajen kare kansu da aikinsu daga cin zarafi, muzgunawa da take musu Hakki.

10/07/2025

tayiwa al'ummar riga da wando a cewar masu ruwa da tsaki na jam'iyar PDP a karamar Hukumar Mayo Belwa, jahar Adamawa

03/07/2025

ya dauki nauyin jinyan Mutane 10 Masu larurar gani.

Dan Majalisar Dokokin Jahar Adamawa mai wakiltar mazabar Mayo Belwa, Musa Mahmud Kallamu ya dauki nauyin jinyan Mutane 10 Masu larurar gani a Asibitin idanu dake Karamar Hukumar Tzing na jahar Taraba.

01/07/2025

Kilisa daga Fadar Hakimin Binyeri

30/06/2025

Rangadin masu ruwa da tsaki na jam'iyar karkashin a kananan hukumomin Jada da Ganye da nufin hada kan yayan jam'iyar.

28/06/2025

ADAMAWA : Kungiyar ta soma Rangadi don hada kan yayan jam'iyar APC gabanin ziyarar da shuwagabannin jam'iyar na jaha zasu kai yankin kudancin Jahar Adamawa

Address

Jimeta

Telephone

+2347034541793

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when AGTV HAUSA posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to AGTV HAUSA:

Share