DW Hausa

DW Hausa π‹πšπ›πšπ«πšπ’ | π’π‘π’π«π²πž-π’π‘π’π«π²πž | π–πšπ¬πšπ§π§π’ | 𝐍𝐒𝐬𝐑𝐚𝐝𝐒 Shirye-shiryen DW suna isa ga masu sauraro da masu kallo miliyan 86 a ko'ina cikin duniya.

Deutsche Welle, tashar da ke watsa shirye-shiryenta zuwa Ζ™etare, tana gabatar da labarai da rahotanni ta yanar-gizo da rediyo domin baiyanar da yadda Ζ™asashen Turai suke kallon al'amura ga masu sauraro a ko'ina cikin duniya. Burinmu shi ne: "Mu Ζ™arfafa fahimtar yadda Jamus take a matsayin 'yantacciyar Ζ™asa da tushenta yake tare da al'adun Turai, kuma a matsayinta na Ζ™asa mai matsakaicin ra'ayi, ta demokradiyya, mai bin dokokin tsarin mulki da shari'a. Legal notice: http://bit.ly/dwlegalnotice

20/06/2026

Labaran DW na Yau I 20.06.26 I Shirin Rana
RanaDW

Fiye da mutane miliyan daya ne s**a yi rijistar zabe a jihar Ekiti da ke kudu maso yammacin Najeriya, domin kada kuri'a ...
20/06/2026

Fiye da mutane miliyan daya ne s**a yi rijistar zabe a jihar Ekiti da ke kudu maso yammacin Najeriya, domin kada kuri'a a zaben gwamnan jihar a yau. Inda Gwamna Biodun Oyebanji ke neman yin tazarce.

20/06/2026

Labaran DW na Yau I 20.06.2026 I Shirin Safe

19/06/2026

Cacar baka ta barke tsakanin fitattun mawakan Najeriya
Wata kotu a Birtaniya ta wanke tsohuwar Ministar Man Fetur ta Najeriya, Diezani Alison-Madueke

Kasar Switzerland ta sanar da cewa an dage tattaunawar aiwatar da yarjejeniya tsakanin Amurka da Iran domin kawo karshen...
19/06/2026

Kasar Switzerland ta sanar da cewa an dage tattaunawar aiwatar da yarjejeniya tsakanin Amurka da Iran domin kawo karshen rikicin Gabas ta tsakiya.

Sanarwar dage tattaunawa tsakanin Iran da Amurka na zuwa ne sa'o'i bayan da mataimakin shugaban Amurka, JD Vance, ya soke tafiyarsa zuwa birnin Geneva. Yarjejeniyar, wadda Shugaba Trump da Shugaba Masoud na Iran s**a rattabawa hannu a kai, na nufin kawo karshen yakin Iran, da sake bude mashigin ruwan Hormuz, da kuma fara tattaunawa na kwanaki 60 kan wasu batutuwa da s**a hada da shirin nukiliyar Iran.

Karin bayani: https://p.dw.com/p/5Fgpa

Hukumomin Ireand sun tabbatar da korar 'yan kasar Afirka ta Kudu guda 42 bayan samun wasu da aikata laifukan da s**a sab...
19/06/2026

Hukumomin Ireand sun tabbatar da korar 'yan kasar Afirka ta Kudu guda 42 bayan samun wasu da aikata laifukan da s**a saba da ka'idojin kasar.

Ma’aikatar Shari’a ta Ireland ta ce wannan shi ne rukuni na hudu na baki da ta kora a 2026.

19/06/2026

Labaran DW na Yau I 19.06.26 I Shirin Yamma

Shirin YammaZa a martani kan yarjejeniar zaman lafiya tsakanin Amurka da Iran da kuma makomar yankin Gabas ta Tsakiya.Sh...
19/06/2026

Shirin Yamma

Za a martani kan yarjejeniar zaman lafiya tsakanin Amurka da Iran da kuma makomar yankin Gabas ta Tsakiya.

Shugabannin kasashen duniya sun fara taro a Ghana kan neman kasashen yamma su biya Afirka diyyar bautar da su da aka yi shekarun da s**a shude.

Gwamnatin jahar Edo a Najeriya, ta kafa kotun gaggawa da za ta fara yanke hukuncin kisa kan masu garkuwa da mutane don neman kudin fansa.

Kamfanonin Amurka na neman fara zuba jari a fannin hakar ma'adinan karkashin kasa a Nijar.

Za a ji halin da duniyar wasanni da motsa jiki ke ciki. Muna tafe da shirin darasin rayuwa da shirin lafiya jari.

A kasance da Lateefa Mustapha Ja'afar wacce za ta gabatar da shirin.

Masu gabatar da kara a Faransa sun ce kyyaftin na tawagar kwallon kafar Morocco Achraf Hakimi zai gurfana a gaban kotu a...
19/06/2026

Masu gabatar da kara a Faransa sun ce kyyaftin na tawagar kwallon kafar Morocco Achraf Hakimi zai gurfana a gaban kotu a kan tuhumar yi wa wata mata mai shekaru 27 fyade.

Shugaba Trump na Amurka ya nuna fusata kan hare-haren da Isra'ila ke ci gaba da kai wa Lebanon da ke janyo tsaikon sulhu...
19/06/2026

Shugaba Trump na Amurka ya nuna fusata kan hare-haren da Isra'ila ke ci gaba da kai wa Lebanon da ke janyo tsaikon sulhu.

Akwai karin bayani a kwament.

Adresse

Bonn
53113

Benachrichtigungen

Lassen Sie sich von uns eine E-Mail senden und seien Sie der erste der Neuigkeiten und Aktionen von DW Hausa erfΓ€hrt. Ihre E-Mail-Adresse wird nicht fΓΌr andere Zwecke verwendet und Sie kΓΆnnen sich jederzeit abmelden.

Service Kontaktieren

Nachricht an DW Hausa senden:

Teilen