DW Hausa

DW Hausa 𝐋𝐚𝐛𝐚𝐫𝐚𝐢 | 𝐒𝐡𝐢𝐫𝐲𝐞-𝐒𝐡𝐢𝐫𝐲𝐞 | 𝐖𝐚𝐬𝐚𝐧𝐧𝐢 | 𝐍𝐢𝐬𝐡𝐚𝐝𝐢 Shirye-shiryen DW suna isa ga masu sauraro da masu kallo miliyan 86 a ko'ina cikin duniya.

Deutsche Welle, tashar da ke watsa shirye-shiryenta zuwa ƙetare, tana gabatar da labarai da rahotanni ta yanar-gizo da rediyo domin baiyanar da yadda ƙasashen Turai suke kallon al'amura ga masu sauraro a ko'ina cikin duniya. Burinmu shi ne: "Mu ƙarfafa fahimtar yadda Jamus take a matsayin 'yantacciyar ƙasa da tushenta yake tare da al'adun Turai, kuma a matsayinta na ƙasa mai matsakaicin ra'ayi, ta demokradiyya, mai bin dokokin tsarin mulki da shari'a. Legal notice: http://bit.ly/dwlegalnotice

Wasikun Masu Sauraro:Ku bayyana mana ra’ayoyin ku domin mu karanto a cikin shirin da za mu kawo maku a gobe.
24/08/2025

Wasikun Masu Sauraro:
Ku bayyana mana ra’ayoyin ku domin mu karanto a cikin shirin da za mu kawo maku a gobe.

24/08/2025

Labaran DW na Yau I 24.08.2025 I Shirin Yamma

24/08/2025

Labaran DW na Yau I 24.08.2025 I Shirin Rana

An sake samun kifewar jirgin ruwa dauke da mutane a SokotoA Najeriya, wani sabon haɗarin jirgin ruwa na kwale-kwale ya s...
24/08/2025

An sake samun kifewar jirgin ruwa dauke da mutane a Sokoto

A Najeriya, wani sabon haɗarin jirgin ruwa na kwale-kwale ya sake aukuwa a jihar Sokoto. Rahotanni daga hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar — SEMA — sun tabbatar da kifewar kwale-kwalen ɗauke da fasinjoji 28 a kauyen Garin-Faji, cikin karamar hukumar Sabon Birni.

Kawo yanzu an ceto mutane 19 da ransu, yayin da aka tabbatar da mutuwar mutane 6, sai kuma wasu 3 da har yanzu ake ci gaba da nema babu labari.

Kungiyar mai fafutikar kare hakkin al'umma da tattalin arziki ta yi wannan kira ne a daidai lokacin da wasu 'yan Najeriy...
24/08/2025

Kungiyar mai fafutikar kare hakkin al'umma da tattalin arziki ta yi wannan kira ne a daidai lokacin da wasu 'yan Najeriya ke kallon yunkurin karin albashin a matsayin cin fuska ga ma'aikatan kasar.

24/08/2025

Wata matashiyar 'yar gwagwarmaya a kasar Ghana ta ce aure ko haihuwa ba sa hana 'ya'ya mata cimma burinsu na rayuwa muddin sun jajirce. Wakilyiar kundin 'Yan Mata Ummu-Salma Alkasim ta tattauna da matashiyar domin jin hanzarinta.

A cikin wata sanarwa da rundunar sojin saman Najeriya ta fitar, ta ce ta yi amfani da bayanan sirri da ta samu dangane d...
24/08/2025

A cikin wata sanarwa da rundunar sojin saman Najeriya ta fitar, ta ce ta yi amfani da bayanan sirri da ta samu dangane da wasu wurare daban-daban har guda hudu inda 'yan ta'addar ke taruwa kafin ta kai jerin hare-hare ta sama, inda ta samu nasarar fatattakar su tare da halaka mayaka fiye da 35.

Ku shiga shashe ajiye sakwanni domin karanta karin bayani:

24/08/2025

Labaran DW na Yau I 24.08.2025 I Shirin Safe

23/08/2025

Labaran DW na Yau I 23.08.2025 I Sirin Yamma

23/08/2025
23/08/2025

Frankfurt ta kara kwallo 1 a ragar Bremen
Frankfurt 2 Bremen 0

Address


53113

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when DW Hausa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to DW Hausa:

Shortcuts

  • Address
  • Alerts
  • Contact The Business
  • Claim ownership or report listing
  • Want your business to be the top-listed Media Company?

Share

Our Story

Deutsche Welle, tashar da ke watsa shirye-shiryenta zuwa ƙetare, tana gabatar da labarai da rahotanni ta yanar-gizo da rediyo domin baiyanar da yadda ƙasashen Turai suke kallon al'amura ga masu sauraro a ko'ina cikin duniya. Burinmu shi ne: "Mu ƙarfafa fahimtar yadda Jamus take a matsayin 'yantacciyar ƙasa da tushenta yake tare da al'adun Turai, kuma a matsayinta na ƙasa mai matsakaicin ra'ayi, ta demokradiyya, mai bin dokokin tsarin mulki da shari'a. Shirye-shiryen DW suna isa ga masu sauraro da masu kallo miliyan 86 a ko'ina cikin duniya. Legal notice: http://bit.ly/dwlegalnotice