Adam Adam

Adam Adam Content creator ✅
AI video Creator ✅😉
Tech Enthusiast ✅
Story Teller 🇮🇳🆚🇳🇬
Peace Ambassador ✅

SABON LABARI: Mawaki Dauda Kahutu Rarara ya bai wa wata ɗaliba ‘yar Najeriya da ta samu matsayi na ɗaya a gasar harshen ...
17/09/2025

SABON LABARI: Mawaki Dauda Kahutu Rarara ya bai wa wata ɗaliba ‘yar Najeriya da ta samu matsayi na ɗaya a gasar harshen Turanci a ƙasar Ingila kyautar naira miliyan ɗaya.

kuyi mata fatan alheri!

17/09/2025

SALLU ALA NABIYIL KAREEM (S.A.W)

Gareku mata da maza
17/09/2025

Gareku mata da maza

Mata gareku
17/09/2025

Mata gareku

🫡
17/09/2025

🫡

Wani mutumin Bakatsine ya roƙi matarsa rancen naira dubu biyu (2000) domin sayen kayan abinci, amma ta ce babu kuɗi sann...
16/09/2025

Wani mutumin Bakatsine ya roƙi matarsa rancen naira dubu biyu (2000) domin sayen kayan abinci, amma ta ce babu kuɗi sannan ta kore shi daga gida.

Bayan ɗan lokaci sai wani yaro ya shigo yana sayar da magani na mallakar miji da kuma na hana shi ƙarin aure, kowanne farashinsa dubu biyu (2000).

Matar ta sayi duka biyun, wato jimillar dubu huɗu (4000).

Yaron ya ce ta ɗaure kullin biyu, bayan awa ɗaya ta kwance ta jika a ruwa ta bawa mijinta ya sha.

Da ta buɗe kullin farko sai ta ga rubutu: “Allah ya ba ki ikon yiwa mijinki biyayya.”

Da ta buɗe na biyun kuwa sai ta ga rubutu: “Daga mijinki, Babban Khadija, yau zan kawo miki cefane har da tantakwashi.”

Fadimatu Bint Ma’e, wata makauniya ‘yar ƙasar Sudan, ta je ziyara wajen Annabi (S.A.W.). Da ta isa gaban Raudha, ta roƙi...
16/09/2025

Fadimatu Bint Ma’e, wata makauniya ‘yar ƙasar Sudan, ta je ziyara wajen Annabi (S.A.W.). Da ta isa gaban Raudha, ta roƙi Allah da cewa:
"Ya Allah, saboda darajar wannan wanda yake kwance a wannan masallaci mai tsarki, Ka buɗe min idanuna." 😭

A nan take Shafi’ul-Ummah (S.A.W.) ya karɓi addu’arta, idanunta s**a buɗe suna gani da kyau. Daga baya aka kai ta asibiti, likitoci s**a bincika idanunta s**a ce:
"Ba ko jijiya ɗaya mai kawo gani a idonki, duk sun mutu, amma Allah ya ba ki gani ne saboda alfarmar Manzon Allah (S.A.W.)."

Duk wanda ya ji wannan labari, ya yi salati ga Annabi (S.A.W.).

Idan Annabi (S.A.W.) yana da matsayi a wurinka, ka tura wannan zuwa group 5.

Adam Adam

16/09/2025

Allahu Akbar

16/09/2025

Sallu Ala Nabiyil Kareem (S.A.W)





top

Awa Shida da s**a wuce yana online, Ashe awanni kadan s**a rage masa... Allah ya jikanshi da rahama. Ameen
16/09/2025

Awa Shida da s**a wuce yana online, Ashe awanni kadan s**a rage masa... Allah ya jikanshi da rahama. Ameen

Shin kun san me yasa wannan marigayin aka yi masa jana’iza ba tare da an rufe fuskarsa ba?Saboda ya rasu yana cikin hara...
15/09/2025

Shin kun san me yasa wannan marigayin aka yi masa jana’iza ba tare da an rufe fuskarsa ba?

Saboda ya rasu yana cikin harami (ihrami na Umrah ko Hajji). Sunnah ta koyar cewa wanda ya mutu yana cikin ihrami, a lullube shi da tufafinsa na ihrami, amma ba a rufe kansa ko fuskarsa.

Annabi (SAW) ya ce:
“Ku lullube shi da tufafinsa guda biyu, kada ku rufe kansa ko fuskarsa. Domin za a tashe shi a ranar kiyama yana rera Talbiya: Labbayk Allahumma Labbayk.”

🕌 Allah Ya ba mu kyakkyawan karshe. 🤲

Late Commer ko kace Me Visa Babbar bazanar dake raba Soyayyar da aka dade anayiGa labari na ko zaku dauki Darasi Shekaru...
15/09/2025

Late Commer ko kace Me Visa
Babbar bazanar dake raba Soyayyar da aka dade anayi

Ga labari na ko zaku dauki Darasi

Shekarun baya Kafin auren mu muna tsaka da soyayya Maman su Mushfiqah ayam sai ga Mijin visa ya bayyana da karfin sa shi duk duniyar nan ba wadda yake so in ba ita ba.
Daga cikin abinda akai kokari aja hankalin ta dashi shine da an daura aure zaki haye jirgi abinki a tura ki inda yake karatu kema kuma ki cigaba da naki karatun, cigaba ne ya same ki da bai kamata ki tsallake shi ba, Shawarwari da zugi ba irin Wanda ba ai mata ba ta cije Sai Malam Saifu aka bata lokaci don tayi tunani tayi Shawara Amma tace inba Saif ba Sai Rijiya 😆, a haka ÿan hassada s**a gaji s**a hakura s**a cigaba da kallon ta amatsayin wadda taima kanta.
Na taba tambayar ta ana tsaka da dambarwar cewa Me yasa bazaki zaɓi wancan cigaban da yazo maki ba ?
Tace mani bazan taɓa zabar wani na barka ba, tunda na fahimci tsakani da Allah kake so na naji na natsu da kai ko a bukka zaka ajiye ni.

Kar in cika ku da surutu bayan Munyi aure har mun haifi yara biyu Yanzu haka muma Muna a kasar wajen muna karatu.

Darasi anan shine

Idan kika sami wanda kika tabbatar Yana kaunar ki saboda Allah kika natsu dashi kada kwaɗayin Abin duniya yasa ki gujeshi, baki san menene Allah ya ƙaddara masa a gaba ba, duk abinda yazo daga baya zai girmama ki don yasan tsakani da Allah k**e kaunar sa badon wani abu ba, shiko wancan yasan cewa don wani abu da kika gani a wajen sa shiyasa kika so shi kuma inda Ni'imar zata gushe ba lallai a.........

Sai Allah yasa ɗaya daga cikin hanyar cin abincin mu akwai jirgin saman, Da na tashi ɗora ta a Jirgin nan da aka so janye Ra'ayin ta dashi Wllhy Saida ta kira Ni tace sun gaji Da hawa jirgi saboda Saida s**a hau jirgi 5 kafin su ƙaraso inda nake s**a ga Duniya kai har inda banje Bama sunje 😆 kuma Insha Allahu idan nai kuɗi da kanta zataita rabon kujerun jirgi.

Ku kuma Samari ku tashi ku nemi naku sannan ku iya dadin baki da tsari don nasan hada iya tsara labari na ya wuce da zuciyar ta. 😆

Once again Happy 8 years Anniversary to our Selves

Daga Shafin: Saifullah shehu Dandume

Adam Adam

Address

Kursi Road
Lucknow
226022

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Adam Adam posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Adam Adam:

Share