16/09/2025
Fadimatu Bint Ma’e, wata makauniya ‘yar ƙasar Sudan, ta je ziyara wajen Annabi (S.A.W.). Da ta isa gaban Raudha, ta roƙi Allah da cewa:
"Ya Allah, saboda darajar wannan wanda yake kwance a wannan masallaci mai tsarki, Ka buɗe min idanuna." 😭
A nan take Shafi’ul-Ummah (S.A.W.) ya karɓi addu’arta, idanunta s**a buɗe suna gani da kyau. Daga baya aka kai ta asibiti, likitoci s**a bincika idanunta s**a ce:
"Ba ko jijiya ɗaya mai kawo gani a idonki, duk sun mutu, amma Allah ya ba ki gani ne saboda alfarmar Manzon Allah (S.A.W.)."
Duk wanda ya ji wannan labari, ya yi salati ga Annabi (S.A.W.).
Idan Annabi (S.A.W.) yana da matsayi a wurinka, ka tura wannan zuwa group 5.
Adam Adam