Mahmoud Adam

Mahmoud Adam humble and gentle
(1)

Where are the people of Adamawa? Take action.Where are the people of Gombe? Take action.Where are the people of Bauchi? ...
28/03/2025

Where are the people of Adamawa? Take action.

Where are the people of Gombe? Take action.

Where are the people of Bauchi? Take action.

Where are the people of Maiduguri? Take action.

Where are the people of Taraba? Take action.

Where are the people of Yobe? Take action.

Where are the people of Kano? Take action.

Where are the people of Jigawa? Take action.

Where are the people of Kaduna? Take action.

Where are the people of Katsina? Take action.

Where are the people of Kebbi? Take action.

Where are the people of Sokoto? Take action.

Where are the people of Zamfara? Take action.

Where are the people of Plateau? Take action.

Where are the people of Nassarawa? Take action.

Where are the people of Nigeria? Take action.

Anyone who is from anywhere, just take action!

By God, if the government does not do anything about the killing of our people from the northern region in Edo State, we will come out and take action!

I swear they didn’t die in vain, we should not let this go like this. We must stand and take action, or we will take action. They are our brothers, our region, our religion, and the entire country belongs to us. They have the right to live anywhere in this country officially. No way should some miscreants or terrorists stop us from moving freely in our country. Anyone from the North has the right to enter anywhere in this country without restrictions unless it is the government’s fault.

If not, the government should know, they should also know that there are their people in our states, they live peacefully among us, and no one does anything to them, just because of our effort to maintain peace and the belief that we are one nation, one community.

As long as the government does not take action, these criminals living among us are unsafe. We must come out and avenge. We cannot be sure of peaceful coexistence between us and them. We will come out and take action regarding the massacre that their people carried out on our brothers on March 27, 2025, in their southern region in Edo State.

May God curse anyone who incites us and says we are provoking the people. It was them who provoked us.

Jami'in ɗan sandan da Shugaba Buhari ya karrama saboda ya ƙi karɓar cin hancin dala $200,000 a 2022, ya karɓi musulunci ...
09/01/2025

Jami'in ɗan sandan da Shugaba Buhari ya karrama saboda ya ƙi karɓar cin hancin dala $200,000 a 2022, ya karɓi musulunci

ACP Daniel Amah a baya, yanzu ya koma Muhammad, kuma ya karɓi musulunci ne a fadar Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II a ranar Talata da ta gabata.

Gwamnan Jihar Kebbi Nasir Idris ya nada mawaka da masu wasan barkwanci har ma da masu bukata ta musamman sama da 50 a ma...
06/01/2025

Gwamnan Jihar Kebbi Nasir Idris ya nada mawaka da masu wasan barkwanci har ma da masu bukata ta musamman sama da 50 a matsayin mataimaka na musamman.

Wace gudummuwa kuke hasashen zasu bayar wajen gyara tarbiyya a jihar?

Kungiyar Dattawan Arewa ta "League of Northern Democrats" karkashin jagorancin tsohon gwamnan jihar Kano Ibrahim Shekara...
06/01/2025

Kungiyar Dattawan Arewa ta "League of Northern Democrats" karkashin jagorancin tsohon gwamnan jihar Kano Ibrahim Shekarau ta shirye sauya manufa zuwa jam'iyyar siyasa a Najeriya.

DA ƊUMI-ƊUMI: Hukumar tace finafinai da ɗab'i ta jihar Kano ta dakatar da jaruma Sahma M. Inuwa daga shiga harkar fim na...
04/01/2025

DA ƊUMI-ƊUMI: Hukumar tace finafinai da ɗab'i ta jihar Kano ta dakatar da jaruma Sahma M. Inuwa daga shiga harkar fim na tsawon shekara ɗaya, tare da ƙwace shaidarta ta zama halastacciyar 'yar fim.

Hakan k**ar yadda sanarwa daga jami'in yaɗa labaran hukumar Abdullahi Sani Sulaiman ta ce ya biyo bayan zargin jarumar da shigar bąɲza da kuma furta wasu kálamąi da ake ganin sun saɓa addiɲi da al'adar Hausawa.

Me zaku ce?

Shugaban mulkin sojin Nijar janar Abdoulrahamane Tiani ya gana da wasu kungiyoyin Bokayen Nijar da na AfrikaA yayin gana...
03/01/2025

Shugaban mulkin sojin Nijar janar Abdoulrahamane Tiani ya gana da wasu kungiyoyin Bokayen Nijar da na Afrika

A yayin ganawar ta su kungiyoyin Bokayen sun yi alkawari ga janar Tiani za suyi amfani da gungun aljanu wajen afkawa duk wasu kasashe da ke yi wa Nijar din zagon kasa

01/01/2025

🤣😂🤣😂🤣😂🤣

Gwamnatin kasar Côte d’Ivoire ta sanar da kudurinta na katse alakar soja da Faransa, inda sojojin Faransa za su fice a c...
01/01/2025

Gwamnatin kasar Côte d’Ivoire ta sanar da kudurinta na katse alakar soja da Faransa, inda sojojin Faransa za su fice a cikin watan nan na Janairu, a cewar hukumomi a birnin Abidjan

Bola Tinubu ya zo na uku cikin jerin masu cin hanci da rashawa na duniya, da  masu aikata laifuka na shekarar 2024Kungiy...
31/12/2024

Bola Tinubu ya zo na uku cikin jerin masu cin hanci da rashawa na duniya, da masu aikata laifuka na shekarar 2024

Kungiyar Organized Crime and Corruption Reporting Project (OCCRP), wata ƙungiya ce ta binciken masu cin hanci da rashawa da masu aikata laifuka ta duniya, kungiyar ta sanar da jerin sunayen manyan mutane masu cin hanci na shekarar 2024. A wannan jerin, an sanya sunan Shugaba Bola Ahmed Tinubu na Najeriya Wanda shine ya zo na uku a cikin jaddawalin.

OCCRP ta gudanar da zaɓen ne ta hanyar karɓar ƙuri’u daga mutane daban-daban a duniya, don gano wadanda s**a taka rawa sosai wajen haɓaka cin hanci, rashin gaskiya, da ƙara talauci a ƙasashen su.

A jerin wannan shekara, Shugaba Tinubu ya samu matsayi na uku, bayan tsohon shugaban Indonesia, Joko Widodo. Shugaban Kenya, William Ruto, ne ya samu ƙuri’u mafi yawa a jerin. Amma babban lambar yabo ta "Person of the Year" an ba tsohon shugaban Siriya, Bashar al-Assad, wanda aka ce ya gudu zuwa Rasha bayan shekara da shekaru yana sace dukiyar ƙasarsa.

Fitaccen Dan fafutukar kare hakkin bil'adama dake Ƙasar Jamus Dr. Idris Ahmed  ya bayyana rashin jin  dadinsa akan k**a ...
30/12/2024

Fitaccen Dan fafutukar kare hakkin bil'adama dake Ƙasar Jamus Dr. Idris Ahmed ya bayyana rashin jin dadinsa akan k**a fitaccen dan gwagwarmaya Malam Mahadi Shehu.

A cewar Idris "Ikon Allah sai kallo! Abin kunya baya karewa a Najeriya. DSS sun gagara k**a babban dan ta'adda, Bello Turji. Amma don rainin wayo, babban dan kishin Arewa, Dr Mahdi Shehu, shine wanda aka k**a shi
Allah wadan naka ya lalace!

Ahmad ya bukaci a gaggauta sake Mahadi Shehu k**ar yadda bayyana cikin alamar

Gwamnatin Tinubu ta karɓi bashin Bankin Duniya bayan cika sharaɗin cire tallafin mai 🤔🤔🤔🤔🤔
30/12/2024

Gwamnatin Tinubu ta karɓi bashin Bankin Duniya bayan cika sharaɗin cire tallafin mai 🤔🤔🤔🤔🤔

A Najeriya akalla mutane 13 sun mutu sak**akon wani hatsarin mota a jihar Ondo. Hatsarin ya afku ne tsakanin wasu motoci...
29/12/2024

A Najeriya akalla mutane 13 sun mutu sak**akon wani hatsarin mota a jihar Ondo. Hatsarin ya afku ne tsakanin wasu motocin bas na safa-safa biyu a kan babban hanyar Owo/Ikare-Akoko.

Shaidun gani da ido sun bayyana cewa hatsarin ya wakana ne da misalin karfe 10 na safiyar ranar Asabar. Mutane 13 sun ƙone ƙurmus yayin da aka ceto wani guda da ya samu munanan raunuka.

📷Daily Trust

Indirizzo

Bologna

Telefono

+393716164432

Sito Web

Notifiche

Lasciando la tua email puoi essere il primo a sapere quando Mahmoud Adam pubblica notizie e promozioni. Il tuo indirizzo email non verrà utilizzato per nessun altro scopo e potrai annullare l'iscrizione in qualsiasi momento.

Contatta L'azienda

Invia un messaggio a Mahmoud Adam:

Condividi