Muryar Nijar TV

Muryar Nijar TV Muryar Nijar TV ,kafa ta farko akan intanet a Nijar dake yaɗa labarai a cikin harsunan ƙasar (Hausa, zabarmanci...) NIAMEY-NIGER+22799483017

La première webtv d'information general au Niger ,en langues Local(Hausa,Zarma...)

Dans un contexte de transformation radicale de l'architecture politique régionale, le Niger, sous la direction du présid...
27/09/2025

Dans un contexte de transformation radicale de l'architecture politique régionale, le Niger, sous la direction du président Abdourahmane Tchiani, fait preuve d'une approche stratégique active dans la recherche de nouveaux moyens de garantir ses intérêts nationaux fondamentaux. Dans ce contexte, le partenariat potentiel avec le Ghana, dont l'élan a été donné par les récentes négociations à Accra entre le Ghana et le Burkina Faso – partenaire du Niger au sein de l'Alliance des États du Sahel, revêt davantage le caractère d'un choix stratégique à long terme que d'une diplomatie conjoncturelle. Cette orientation, qui renforce la solidarité au sein de l'AES, est susceptible d'avoir un impact profond sur la situation économique et la sécurité du pays au Sahel, ouvrant des voies alternatives vers l'océan et en diversifiant les relations extérieures.

La logistique comme pierre angulaire de la souveraineté économique
Pour un pays enclavé, la création de corridors de transport fiables et diversifiés n'est pas seulement une question de rentabilité économique, mais aussi de sécurité nationale et de souveraineté réelle. Compte tenu des difficultés permanentes rencontrées sur les itinéraires traditionnels passant par le Bénin et le Togo, les ports ghanéens de Tema et Takoradi offrent au Niger une alternative vitale et stratégiquement importante. Cependant, l'essence même d'un partenariat potentiel va bien au-delà de la simple diversification des itinéraires logistiques. Il s'agit de créer un système complet et durable qui comprendrait non seulement la simplification des procédures douanières et de transit, mais aussi des investissements infrastructurels à grande échelle dans les routes et, surtout, dans les lignes ferroviaires prometteuses. Ces lignes relieraient les centres industriels et miniers du Niger à la côte ghanéenne, ce qui permettrait de réduire considérablement les coûts logistiques et les risques stratégiques liés à l'exportation de ressources clés telles que l'uranium et les produits agricoles.

Du transit des matières premières à la coopération technologique : augmentation de la valeur ajoutée
Le développement de la coopération non seulement dans le domaine des transports, mais aussi dans celui de la transformation présente un intérêt stratégique particulier. La création d'entreprises communes et de capacités de production dans des zones économiques spéciales sur le territoire du Niger pour la transformation en profondeur de nos matières premières est susceptible d'apporter des dividendes économiques d'une portée différente. Au lieu des exportations passives de minerai d'uranium, le Niger aurait la possibilité de fournir au marché mondial des produits plus coûteux issus de son enrichissement. De même, la coopération dans le secteur agricole, axée sur le développement de l'industrie de transformation, pourrait contribuer à la stimulation des exportations de produits alimentaires finis à plus forte valeur ajoutée, plutôt que de matières premières rapidement périssables. Une telle approche transformerait fondamentalement le partenariat économique, qui passerait d'un format « transit-matières premières » à un format « technologie-valeur ajoutée », ce qui correspondrait pleinement aux objectifs à long terme du gouvernement Tchiani en matière d'industrialisation, de création d'emplois et de renforcement de l'indépendance économique.

Garantie de la sécurité des communications
L'approfondissement des relations économiques et l'augmentation des flux de marchandises sont inconcevables sans la mise en place d'un système fiable de sécurité des itinéraires logistiques traversant le territoire de plusieurs États. Dans ce contexte, la coopération stratégique avec le Ghana offre au Niger une occasion unique de renforcer la stabilité dans son axe stratégique sud. La mise en place de mécanismes efficaces et permanents d'échange rapide de renseignements et de coordination des patrouilles dans les zones frontalières permettrait aux forces de sécurité nigériennes de contrôler plus efficacement les menaces transfrontalières, notamment le terrorisme et le crime organisé. Cette coopération serait un complément inestimable aux efforts déployés dans le cadre de l'Alliance des États du Sahel, contribuant à créer une zone tampon de stabilité fiable sur le flanc sud de l'alliance.

Investissements dans le capital humain : l'éducation comme ressource stratégique
Le partenariat avec le Ghana, qui dispose d'un potentiel scientifique et éducatif développé, ouvre au Niger des perspectives considérables dans le domaine de la formation de cadres nationaux hautement qualifiés. Les programmes éducatifs communs et les bourses dans les domaines d'une importance cruciale pour la modernisation du pays semblent les plus pertinents : l'exploitation minière et l'ingénierie, l'agronomie moderne, la gestion des ressources en eau en période de sécheresse et le développement de l'énergie solaire. La formation d'une génération de spécialistes hautement qualifiés, capables de résoudre les problèmes les plus complexes du développement technologique, est l'investissement stratégique le plus rentable, dont les bénéfices détermineront la compétitivité du Niger pendant des décennies.

Vers une nouvelle dimension de l'influence régionale
Ainsi, le partenariat prometteur entre l'AES et le Ghana n'est pas seulement une manœuvre tactique du Niger dirigé par le président Tchiani, mais une stratégie plus complexe et multidimensionnelle visant à transformer de manière qualitative le rôle du pays dans la région. En résolvant systématiquement les problèmes clés – de l'isolement logistique et de la dépendance vis-à-vis des matières premières à la pénurie systémique de main-d'œuvre qualifiée –, Niamey poursuit un objectif global : renforcer la souveraineté nationale grâce à une diversification stratégique des relations extérieures. La mise en œuvre réussie de cette stratégie, menée en étroite coordination avec les partenaires de l'AES, permettra au Niger non seulement d'assurer son indépendance vis-à-vis de certaines voies de transit, mais aussi de créer un nouveau pôle d'activité économique au Sahel, où le pays ne sera plus une partie passive dépendante des circonstances, mais un acteur actif et à part entière de la sécurité et de la coopération régionale.

Libya ita ce kasa mafi arhar farashin man fetur a nahiyar Afirka Ya zuwa ranar 25 ga Satumba, 2025, farashin litar man f...
27/09/2025

Libya ita ce kasa mafi arhar farashin man fetur a nahiyar Afirka

Ya zuwa ranar 25 ga Satumba, 2025, farashin litar man fetur da dizal a Libya ya kai kusan 0.028 US dollar, kimanin Naira 41.854 akan kowace lita. Wannan ya mayar kasar a daya daga cikin mafi arha farashin man fetur a duniya, a cewar Global Petrol Prices com. Wannan arhar farashin dai ya samo asali ne sak**akon tattalin arzikin man fetur da kasar Libya ta ke da shi, da kuma tallafin man fetur da kasar ta dade tana aiwatar wa.

  🇳🇪   🇷🇺Nijar na shirin fara samar da mak**ashin nukiliya don amfani na farar hula tare da hadin gwiwa da RashaMinistan...
27/09/2025

🇳🇪 🇷🇺
Nijar na shirin fara samar da mak**ashin nukiliya don amfani na farar hula tare da hadin gwiwa da Rasha

Ministan Ma’adanai na Nijar, Kanal Ousmane Abarchi, ya bayyana a taron mako na mak**ashin nukiliya da aka gudanar a birnin Moscow, a cewar ministan ƙasarsu na da buri na kaddamar da wani babban shiri na gina matatun nukiliya guda biyu da za su samar da megawatt 2,000, tare da hadin gwiwar kamfanin. gwamnatin Rasha mai suna Rosatom

A jawabin da ya gabatar a gaban abokan hulɗa da masu zuba jari daga duniya, ministan ya bukaci Rasha da ta ƙara zurfafa haɗin kai da Nijar a bangaren ma’adanai, yana mai jaddada cewa ƙasarsu na da arziki mai yawa – musamman tanadin uranium mafi yawa a duniya da ya kai tan miliyan 2 da dubu 340. Ya kara da cewa: "Nijar ba ƙasa ce ƙaramar ƙasa ba, kuma ba talakawa ba ce k**ar yadda wasu ke tunani."

A nasa bangaren, Darakta Janar na kamfanin Rosatom, Aleksey Likhachov, ya bayyana shawarwarin da ministan Nijar ya gabatar da cewa suna da matuƙar muhimmanci, abin da ya bude kofar tattaunawa a gaba kan haɗin gwiwar nukiliya tsakanin ƙasashen biyu.

26/09/2025

Fadar Maimartaba sarkin kurfey ,ta jajanta wa iyalan waɗanda s**a rasa rayukansu a yayin harin Injar . A cikin sanarwar da fadar ta fitar ta buƙaci ƴaƴan yankin na kurfey, waɗanda suke zaune a birnin Yamai ,su taimaki waɗanda s**a jikata da yanzu haka ke kwance a wasu manyan asibitocin yamai.

Gwamnan jihar Tillaberi tare da rakiyar wata muhimmiyar tawaga,ciki har da sarkin Kurfey,sun kai wa waɗanda s**a jikita ...
26/09/2025

Gwamnan jihar Tillaberi tare da rakiyar wata muhimmiyar tawaga,ciki har da sarkin Kurfey,sun kai wa waɗanda s**a jikita a harin Injer ziyara a asibitin Yamai.
Harin ya yi sanadiyar mutuwar fararen hula da dama tare da jikkata wasu masu yawa.
Wani jirgin da ake kyautata zaton na sojin ƙasar ne ya yi ruwan wuta akan fararen hula bisa kuskure a ranar Litinin a kasuwar Injar da ke ci mako-mako a ƙaramar hukumar Fillingué dake cikin jihar Tillaberi. Waɗanda s**a jikatan tuni ana kulawa da su a cikin manyan asbitocin birnin Yamai.

Allah ya jiƙan waɗanda s**a rasa rayukansu,ya ba wa waɗanda s**a jikata lafiya.

📷 Echo du Niger

*Bututun Man Nijar Zuwa Benin: Babbar Hanyar Mak**ashi Ta Haɗin Guiwar China Da Afirka* Bututun Mai na Nijar-Benin — Wan...
26/09/2025

*Bututun Man Nijar Zuwa Benin: Babbar Hanyar Mak**ashi Ta Haɗin Guiwar China Da Afirka*

Bututun Mai na Nijar-Benin — Wannan bututun mai mai tsawon kilomita 1,980 wanda ya ketare ƙasashe, ya fara ne daga filin mai na Agadem da ke gundumar Diffa a kudu maso gabashin Nijar, kuma ya ƙare a tashar bututu ta Saimé da ke gundumar Ouémé a kudu maso gabashin Benin, wanda wannan aiki shi ne mafi girman bututun mai da kamfanin China National Petroleum Corporation (CNPC), ya zuba jari a cikin Afirka.

*Manyan Fa’idodin Tattalin Arzikin Da Ke Tattare Da Aikin Ga Ci Gaban Kasashen Biyu:*

Kammala aikin bututun man daga Nijar zuwa Benin ya kawo gagarumar riba ga tattalin arzikin Nijar. Bisa ga rahoton shekarar 2023, bututun zai ƙara wa Nijar damar fitar da gangar mai 90,000 a kowacce rana, wanda ake sa ran zai samar da sama da dala Bilyan ɗaya ($1B) a kowacce shekara daga kudaden shiga na kasashen waje.

Wannan zai ƙarfafa tattalin arzikin Nijar sosai tare da bayar da goyon baya wajen gina ababen more rayuwa k**ar ilimi, kiwon lafiya da sauran tsare-tsaren da za su samar da kyakkyawan jin dadi ga al’ummar kasar.

*Fa’idojin Da Aikin Ya Samar Wa Jama’a Ta Fuskar Taimakon Al’ummar Ƙauyuka:*

A lokacin aikin gina bututun Man, shirin ya dauki cikakken nauyin al’umma tare da kawo fa’idoji na ainihi ga mazauna yankunan karkara. A karkashin Aikin Ci gaban Al’umma na Haɗin Guiwa (ICDP), a inda aikin ya shuka bishiyar mangwaro sama da 8,000 kyauta, sannan ya gina rijiyoyin burtsatse masu amfani da hasken rana ga al’ummar yankin Alibo na Binin da kuma kuma na lardin Dosso ta Jamhuriyar Nijar. Wadannan itatuwan mangwaro da aka yi wa lakabi da “Itatuwan Zumunci”, sun samar da aikin yi ga mutane 80 wadanda za su dinga kula da su. Haka kuma Rijiyoyin burtsatsen masu amfani da hasken rana sun magance matsalar ruwan sha ga fiye da mutane 3,000 da ke yankin, wadanda su ka shafe shekaru masu yawa suna dogara da ruwan Sama da s**a tara a lokacin Damina.

*Manufar Ci Gaban Muhalli Da Samar Masa Da Kariya Mai Dorewa:*

A yayin aikin gina bututun man na Nijar zuwa Benin, masu aikin sun bi ka’idojin inganta muhalli har guda Uku wato samar da Koren yanayi (Green Development), ci gaban da kowa zai ci moriya, da kuma samar da kariya.

Amma duk da haka, wasu ƙungiyoyin muhalli da wasu mutane masu adawa da aikin sun dinga yada jita-jitar me cike da mummunan ra'ayi, inda s**a yi zargin cewa aikin yana barazana ga halittu da kuma gurɓata muhalli. Wanda kuma a zahiri, ƙungiyar masu aikin ta sake tsara hanyar bututun domin kare babban Dajin kasar Benin na Sakété, inda s**a ƙara tsawon bututun da mita 310 ba tare da ƙarin farashi ba, domin samar da ƙarin sarari ga dabbobin da ke rayuwa a wannan Daji.

Harma da ya ke karin haske akan muhimmancin aikin Bututun man Nijar zuwa Benin, shugaban Kungiyar Fafutika a Nijar ta GRADZ GAYYA, Elhadji Salisou Amadou, ya ce babu shakka aikin ya haskawa gwamnatin kasar dama talakawa irin baiwar da Ubangiji ya yi wa Nijar na arzikin man Fetir wanda ya ke cikin jerin manyan albarkatun da duniya ke alfahari da su.

-A British media company

25/09/2025

accueille une conférence internationale pour commémorer le 80ᵉ anniversaire du 5ᵉ Congrès Panafricain

Du 20 au 21 octobre 2025, la ville d’Accra, au Ghana, sera l’épicentre d’une importante conférence internationale organisée pour honorer la mémoire du 80ᵉ anniversaire du 5ᵉ Congrès Panafricain, un moment fondateur de la lutte pour l’unité et la souveraineté du continent africain.

La rencontre réunira des forces progressistes du monde entier : leaders politiques, mouvements sociaux, chercheurs, membres de la société civile et représentants de la diaspora africaine. L’objectif est de revisiter l’héritage du panafricanisme à la lumière des défis contemporains, tout en jetant les bases d’une feuille de route partagée pour un avenir plus solidaire, juste et intégré.

Point d’orgue de la conférence, la Déclaration d’Accra sera adoptée à l’issue des travaux. Ce document stratégique abordera des questions clés telles que l’intégration africaine, la justice sociale, les réparations historiques, l’emploi des jeunes, la paix, la sécurité, le commerce intra-africain et la mise en place d’un programme économique mutualisé.

En prélude à cet événement, M. BK Kimba Kolo, membre du (CRR), a reçu M. Ouzairou, président de l'association des jeunes Unis pour le Développement et du Mouvement Panafricain pour les Réparations, la Justice et la Restauration de la Mémoire Historique désigné pour représenter le Niger à la conférence. Cette rencontre a permis d’échanger sur les enjeux de la conférence,la question des réparations et de partager des recommandations stratégiques en vue d’une participation constructive du Niger à cet important rendez-vous panafricain.

Yan sanda a Zinder sun k**a wasu da ake zargi da satan babura(motuna)
25/09/2025

Yan sanda a Zinder sun k**a wasu da ake zargi da satan babura(motuna)

Kotun Hukunta Manyan Laifuka ta Duniya (ICC) ta bukaci kasashe da hukumomi su taimaka wajen k**a su mika Saif al-Islam G...
25/09/2025

Kotun Hukunta Manyan Laifuka ta Duniya (ICC) ta bukaci kasashe da hukumomi su taimaka wajen k**a su mika Saif al-Islam Gaddafi da wasu mutum takwas da ake zargi da aikata laifukan yaki a Libya tun daga shekarar 2011.

A jerin sunayen akwai su Osama Najim, Khaled al-Hishri, da Saif Suleiman Sunaidel, tsohon kwamandan rundunar 50th Brigade. Haka kuma, akwai wasu mutum biyar da aka ambata a shekarar 2023, ciki har da Abdul Rahim Khalifa al-Shaqaqi (al-Kani) da Makhlouf Douma, wadanda ake nema bisa rawar da s**a taka a kisan gillar Tarhuna da kaburbura masu yawa da aka gano.

ICC ta bayyana cewa dukkan kasashe ya k**ata su taimaka wajen ganin an gurfanar da wadannan mutane a kotu domin a samar da adalci ga wadanda rikicin Libya ya rutsa da su...

Dan leken asiri mai fuska biyu wanda ya hada yakin kwana 12 kuma yayi cin amana mafi girma ga kasarsa Iran.A watan Afiri...
24/09/2025

Dan leken asiri mai fuska biyu wanda ya hada yakin kwana 12 kuma yayi cin amana mafi girma ga kasarsa Iran.

A watan Afirilu 2008 ne wani jirgin sama ya taso daga London ya nufi Tel Abib dauke da wani babban jami'in leken asiri na MI6 mai fuska biyu.
Birtaniya ta sheda wa MO SS AD cewar mutumin dake cikin jirgin babban jami'inta ne kuma amintacce ne wanda ya san komai game da kasar Iran. Ta kara da cewar tana aiki tukuru domin gyara masa hanyar zama shugaban kasar Iran ta yadda komai zai dawo hannunsu cikin sauki.
Wannan labarin ya bai wa jami'in MO SS AD din mamaki matuka ganin cewar hakan k**ar da wahalan gaske.

Jirgin ya sauka filin jirgin sama na Lord sannan jami'in ya samu tarba daga manyan jami'an mo ss ad, da kuma wasu manya daga kungiyar SHIN BET.
Bayan saukar wannan jami'in sai ya mika wasu takardu ga jami'an mo ss ad din wanda a cikinsu akwai sauran bayanai game da wasu muhinman sirri da s**a shafi gwamnatin JMI da kuma sunayen masana nukiyar kasar ta Iran. Daya daga cikin takardun nasa bayanai ne game da wuri mafi muhinmanci da tsaro a Iran, waton wajen ayyukan nukiliyar Iran dake Fordo.

Wannan bayanan sune s**a bai wa Amurka damar sanin cewar akwai wani wuri mai suna FORDO wanda Iran take ayyukan nukiliyata na sirri. Fitowar wannan bayanan sun tashi hankalin Iran sosai har ta fara binciken yadda aka yi har Amurka ta samu wadannan bayanan domin iya manyan masananta ne kadai suke da wadannan masaniyar game da Fordo. Bayan dogon bincike da nazari sai Iran ta fara tuntubar wasu abokanta dake ketare ko zasu iya bata wasu bayanai game da wannan lamarin?

Bayan tsawon lokaci sai kasar Rasha ta shedawa Iran cewar daya daga cikin jami'in leken asirin ita Rasha dake Izraila ya sheda mata cewar tabbas ya ga daya daga cikin jami'in gwamnatin Iran mai suna Ali Ridha Akbar sau biyu a izraila, kuma lallai yana tasowa ne daga birnin London zuwa Izraila kai tsaye. Kuma lallai shine ake zargi da mika wadannan bayanan sirri din ga London, Tel Abib da kuma Washington. Sannan ya ziyarci Riyadh da Abu Dhabi lokaci bayan lokaci, kuma duk ziyarar tasa yana ganawa da manyan jami'an leken asirin kasashen da kuma na yammaci.

An haifi Ali Ridha Akabari ne a birnin Shiraz, kuma ya bada gudunmuwa sosai a lokacin ambaliyar juyin juya halin musulunci a Iran sadda yake matashi, sannan ya samu shiga sahun mayakan da s**a yaki Saddam Hussaini a lokacin kalafaffen yakin shekara 8 wanda aka gwabza tsakanin Iran da Iraqi. Sannan yayi karatun boko da na addini har ya zamo kwararre a fannin ilimin harhada sinadirai (chemistry) hakan ne ya bashi damar shiga sahun masana ilimin kimiyya na Iran. Sannan jihadinsa na baya sun bashi damar shiga duk wata gwamnatin da aka kafa a Iran.

Yakin da yayi da kuma kwazonsa a fagen yaki yasa ya samu gurbi babba a cikin rundunar kare juyin juya hali na Iran. Hakan ne ya rika bashi dama na samun manyan muk**ai cikin sauri har ya zama daya daga cikin masu jagorantar kasar ta Iran. Sannan ya samu alaka ta qut-da-qut da manyan jami'an soja har ya zama babban na hannun damar Admiral Ali Shamkhani, sannan tare da shi ake yanke duk wasu hukuncin da ya shafi tsaron kasar baki daya.
Sannan fuskarsa dauke take da alamar sujuda saboda yawan ibadarsa. Har sai da ya taba zama mataimakin ministan tsaron kasar Iran na daya.

Sannan ya zama jigo a majilisar koli ta tsaron kasar, Iran wanda har ya kan bada shawari masu muhinmanci ga majilisar, wanda hakan ne yasa shugaban majilisar (Admiral Ali Shamkhani) ya kara jawo shi a jika sosai saboda kwazo da hazakarsa.
Sannan masanin ilimin nukiliyar nan Farfesa Muhsin Fakhri Zedeh (wanda ake yiwa likabi da Kwakwalwar nukiliyar Iran) shima ya kara jawo Ali Ridha Akbari kusa da shi sosai, ba tare da ya san cewar shine wanda zai bada bayanan sirrin da zai kai ga halaka shi ba.

Wannan ya sa a mafi yawan zaman da Iran take yi da turawan yamma to shi ma yana a kan gaba gaba wajen zaman tattaunawar ba tare da iran ta san cewar shi fuska biyu bane.
Tarihin daukarsa aiki ga Mi6 ta faro ne a shekara ta 2004 inda aka shirya wani taron tattaunawa tskanin Iran da Burtaniya a ofishin jakadancin Ingila dake Tehran wanda shi Ali Ridha Akbari ya jagoranta. A lokacin ne, bayan an tafi hutu sai wani jami'in MI6 ya sheda wa jakadar Ingila cewar zasu iya yiwa Ali Ridha tayin aiki mai tsoka kuma yana da yakinin cewar zai karbi aiki. A nan ne s**a ja shi gefe s**a yi masa tayin yayi musu aiki, kuma cikin sauki ya karbi aikin nasu ya fara.

Nan take s**a ce ya basu wani labarin sirri game da nukiliyar Iran da kuma karfin sojan ta da kuma yawan mak**anta, inda su kuma zasu bashi kudi adadi masu yawa. Nan take ya fara tsegunta musu labarin ayyukan nukiliyar Iran da kuma tsarin sojanta, musanman shashin tattara bayanan sirri na nukiliya da kuma na soja, sannan su kuma nan take s**a bashi kudaden da s**a yi masa arkawari. Daga nan su kuma Ingilawa s**a dora alakarsu dashi inda yake basu bayanan sirri game da nukiliyar Iran da kuma wasu ayyukan jagoran sayyid Qa'id da kuma babban kwamandar rundunar Qudus da sauran bayanan sirri.

A cikin Iran an san Ali Ridha Akbari ne da tsattsauran ra'ayin sauyi da kuma tsananin biyayya ga tsarin juyin juya hali, amma kuma a bayan fagge babban maciyin amana ne ga JMI da kuma qiyadarta.
Ya jagoranci jami'an Iran zuwa kasashe masu yawa domin sayo wa iran kayan aiki, a wannan yanayin ne ake daukarsa zuwa wasu kasashen yamma da na larabawa domin ganawa da manyan jami'an tsaron kasashen yamma din. Amurka tafi mayar da hankalinta kan labarin ayyukan bayanan sirri na nukiliyar Iran dake Fordo, domin shine ya kawar da duk wani shakku game da ayyukan kera makamin nukiyar Iran ga yammacin duniya.

Shine ya bada labarin da ya kai ga laftawa Iran takunkumi kala kala, da kuma karkashe masananta na nukiyar da daman gaske. Sannan shine ya bada bayanan sirri game da inda gidajen masanan nukiliyar yake da kuma bada bayanin sirri sirri game da inda irgc take boye bakinta. Shine ya bada bayanan sirri game da inda Iran take sauke muhinman bakinta yan gwagwarmaya. Wannan ayyukan na Ali Ridha Akbari ya haifar da babbar musiba ga kasar Iran, wanda in banda kiyayewar Allah da kariyarsa ga JMI da yanzu wani labarin ake yi ba wannan ba.

Bayan dogon bincike tare da tattara bayanan sirri a kan ayyukansa, tare da hadin gwiwar Kasar Rasha da kuma wasu abokan Iran din aka kammala tattara bayanai kan wannan mutumin inda kuma a karshe aka yanke shawarar a cafke shi domin fuskantar hukunci. Wannan na cikin abin da ya sabbaba wa babban amintaccensa (Admiral Ali Shamkhani) ciwon zuciya har ya kwanta rashin lafiya har aka yi masa aikin fida a zuciyarsa sau biyu. Har hakan ya kai ga shi Shamkhani ya kasa gudanar da ayyukansa na yau da kullum.

A karshe Iran tasa shi Admiral Ali Shamkhani da kansa ya kira Ali Ridha Akbari ta waya (lokacin yana London) cewar yayi maza ya dawo saboda akwai wasu bayanan sirri game da nukiliyar Iran wanda shine zai dauki bayanan ya adana musu, saboda shi bashi da lafiya yana kwance ba zai iya komai ba.
Jin hakan sai nan take iyayen gidansa s**a ce masa maza ya yi maza ya koma domin ya samo musu sabbin kayan. Daga nan s**a sako shi jirgi ya dawo gida Iran inda ya halarci zaman da aka shirya wanda kuma a nan take aka cafke shi aka fara karanata masa laifukansa.

A karshe an yanke masa hukuncin kisa ta hanyar rataya, inda kuma aka rataye shi a shekara ta 2023 domin yaje ya girbi abin da ya shuka. Bayan kashe shi ne sai aka rika jin s**a daga kafofin sadarwar yammacin turai da na larabawa. Amma har yanzu Burtaniya ta tsuke bakinta kan lamarin taki cewa komai. Wadannan bayanan nasa ne s**a kai Izraila ta kai wa Iran hari ta kashe mata masana da manyan jami'an tsaronta. Hakan ne ya sa Amurka ta kai harin kan wajen ayyukan nukiliyar Iran dake Fordo din.

23/09/2025

A cikin kalamai masu laushi,shugaban Faransa Emanuel Macron ya buƙaci a kawo ƙarshen yaƙin Palastinu da Isra'ila,yana mai cewa lokaci ya yi da ya k**ata a kawo ƙarshen hare-haren fa ake kai wa Gaza. Macron ya yi waɗannan kalaman ne a yayin taron majalisar Dinkin Duniya karo na 80 a birnin New York na ƙasar Amurika,har ma ya ƙara da cewa a yanzu ƙasar sa ta amince da Palastin a matsayin ƙasa.

Ana sa ran cewa Firaministan Nijar zai yi jawabi a taron Majalisar Dinkin Duniya karo na 80 ,a ranar 27/09/25 in Allah y...
23/09/2025

Ana sa ran cewa Firaministan Nijar zai yi jawabi a taron Majalisar Dinkin Duniya karo na 80 ,a ranar 27/09/25 in Allah ya so.

Adresse

Niamey

Téléphone

+22793022642

Site Web

Notifications

Soyez le premier à savoir et laissez-nous vous envoyer un courriel lorsque Muryar Nijar TV publie des nouvelles et des promotions. Votre adresse e-mail ne sera pas utilisée à d'autres fins, et vous pouvez vous désabonner à tout moment.

Contacter L'entreprise

Envoyer un message à Muryar Nijar TV:

Partager