Maikwalla ICT Nigeria

Maikwalla ICT Nigeria company

28/02/2025

Salam Alaikum Warah Matullah. Barau Radio Wacce Muke sa Shirye-shiryen mu tsawon Hour 24 a Yanar Gizo. wacce ake iya jinmu a manhajoji da Website sama da 25. Zuwan Watan Azumin Ranamdan Ga Jerin Shirye-shiryen mu na Wannan Watan Azumi na Shekarar 1446 bayan Hijirar Annabin mu Wato Annabi Muhammad Bin Abdullahi (SAW) ga Jadawalin Shirye-Shiryen Kamar Haka:

Lokaci Malami.
6:00am to 7:00am Sheik Ibrahim Klalil
7:00am to 8:00am Professor Makari
8:00am to 9: 00am Dr. Munnir Ja’afar
9:00am to 10:00am Dr. Ahmad Babba
10:00am to 11:00am Professor Umar Sani Fagge
11:00am to 12:pm Professor Isah ali pantami
12:00pm to 1:00pm Malam Nasidi Abubakar G/dutse
1:00pm to 2:00pm Malam Abdullahi Uwaisu madabo
2:00pm to 3:00pm Sheik Ahmad Gumi
3:00pm to 4:00pm Sheik Isah Waziri
4:00pm to 5:00pm Malam Adamu Takwayan diga
5:00pm to 6:00pm Jamilu Sulaiman Al’kadiri
6:00pm to 7:00pm Sheik Karibullah Nasiru Kabara
7:00pm to 8:00pm Sayyadi Tijjani Sheik Dahiru Bauchi
8:00pm to 9:00pm Dr. Bashir Aliyu
9:00pm to 10:00pm Sheik Jafar Muhmud Adam
10:00pm to 11:00pm Sheik Aminu Daurawa
11:00pm to 12:00am Professor Mansur Sokoto
12:00am to 6:00am Karatun al’kur’ani mai charki

Zamu Iya Sauraron Barau Radio a kadan Daga Cikin Wannan Link din ko application.

1. https://barau.org.ng/
2. https://onlineradiobox.com/ng/barau/app/
3. https://radio.menu/stations/barau-org-ng-barau-radio/
4. https://fmstream.org/barau-radio-live
5. https://zeno.fm/radio/barau-radio/

Da sauran su. Duka Karkashin Jagoranchin Barau Reporters
Sako Eng. Bashir Sulaiman Ibrahim
Mungode .
Barau Reporters

27/10/2024

Sako daga Isyaku Balan ga Dauda Kahutu Rarara

Ɗan Takarar Kujerar Shugabancin Ƙaramar Hukumar Dala ta Jihar Kano dake Arewacin Najeriya, Hon. Rabiu Musa Abdullahi ya ...
02/09/2024

Ɗan Takarar Kujerar Shugabancin Ƙaramar Hukumar Dala ta Jihar Kano dake Arewacin Najeriya, Hon. Rabiu Musa Abdullahi ya bayyana ƙudirinsa na mayar da ƙaramar hukumar tamkar wata 'yar ƙaramar London matuƙar al'ummar yankin s**a bashi dama Jagorantarsu.

Honarabul Rabiun Alhaji ya bayyana hakan ne a yayin zantawar sa da jaridar Kwalla TV Hausa a yammacin yau Litinin, a dai-dai lokacin da ya ke bayyana aniyarsa na tsayawa takarar Shugabancin ƙaramar hukumar tasu ta Dala a ƙarƙashin Jam'iyyar NNPP, a zaɓen da ake shirin gudanarwa a watan Nuwamba me zuwa. A cewar Honarabul Rabiu "Da zarar na sami nasarar ɗarewa kan karagar mulkin ƙaramar hukumar zan bunƙasa Fannin Ilimin, samar da ayyuka da Sana'oin dogaro da kai ga Mata da Matasa, baya ga gudanar da ayyukan raya ƙasa dama maida hankali akan ingana harkar Lafiya a faɗin ƙaramar hukumar"

Honarabul Rabiu dai yayi shura ne a fannin kasuwanci ta yadda shafe kusan shekaru 20 daban-daban, baya ga yadda yake gudanar da harkokin kasuwancin sa a Jihohin Arewacin Najeriya.

27/08/2024
05/08/2024

DAMU DUMINSU:: An gano Wani Boyeyyen Sirri akan Dalilin Dayasa Mai ke Tsada a Nigeria
Tunibu da iyalanshi ne s**a mallaki Gidan Mai na oando Sannan Kuma A kwana kwanan nan s**a saye Company gidajen Mai na Ajib Wanda shikuma mamalakin rijiyoyin Mai guda 17 Kuma Yana hako gangar Mai million 11 a kowace shekara saboda haka Yanzu duk wadannan mallakin iyalan Tunibu ne
Bayan an hako Danyan Mai sai tacewa
Kamar irinsu Petrol,Deseal da sauransu
Mai makon a tace man a Nigeria a a sai aka zabi Kasar (MALTA) Wacce koh Rabin lagos bata Kai ba
Ga tambaya meyasa Nigeria bazata iya tace Mai da kanta ba Amma sai Kasar da koh Rabin lagos bata Kai a Girma ba itace zata tace Mai tabawa Nigeria
A shekarar 2011 kampany Mai na (ENEMED) ya rattaba hannu akan takardun Bada aran masana'antunta na sarrafa Mai da ajiyewa a RAS HANZAR suyewa s**a mallaki Ma'aikatar sarrafah Mai na Ras Hanzir Iyalan Tunibu ne
A karkashin Jagoranci Wale Tunibu dakuma Taimakon Ade wale Tinubu
Wale Tare da iyalan Tunibu Sune ke Shugabantar Ma'aikatar Mai ta oando petroleum
Sai Kuma iyalan Tunibu sun mallaki Ma'aikatar Mai ta oando Wanda yasayi Rijiyoyin Mai na Ajib Wanda mukayi bayani a farko Yanzu Kuma yakarbi Aron rijiyoyin Mai na Malta da sunan Ras Hanzir Wanda Yanzu haka kampany Ras Hanzir mallakin Iyalan Tunibu ne sai Kuma Yanzu haka sunsaye rijiyoyin Mai na Dana ajiyar man Dana tace man
Wanda Yanzu haka
Sunda Rijiyoyin Mai
Sunada wajen ajiye Mai
Dakuma wajen tace Mai
Yanzu haka Nigeria shigo da Mai shine kawai mallakinta
Shiyasa Tinubu nazama Shugaban Kasa abunda yafara Yi shine yacire tallafin Mai saboda Arzikin shi zai karu Wanda Yanzu haka akwai tallafin da ake biya Wanda direct Asusunsa yake zuwa kafin ya Ida cire tallafin Baki Daya yazama daga Aljihunku ake cirewa izuwa Aljihunsa
Shine ya Hako
Ya sayarwa da kanshi yakai Malta refinery ya sarrafashi Sannan Kuma ya dawo dashi yasayar maku Kuma ya Debi kudi daga Asusun kasa Kuma yabiya kanshi Tallafin man fetur kamar yadda Bello Galadanchi (Danbello) yayi fashin Baki

03/08/2024
30/07/2024

Shout out to my newest followers! Excited to have you onboard! Comr Malam Bala Nura, Uzaira Shehu, Musa Suleiman

23/07/2024

Duk Malamin daya kawo muku Dan takara ku tsareshi sai ya rantse da Girman Allah baikarbi kudin kowa ba ko ba daga Wata kungiya ba ya karba ba. Kuyi following din Sharhi Radio/TV

21/07/2024

Address

Abuja

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Maikwalla ICT Nigeria posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share