06/10/2025
TA'ADDANCIN FULANI, BA FIR'AUNANCI BA NE
Babu kamanci ko kusanci tsakanin ta'addancin Fulani da fir'aunancin Fir'auna. Ta'addancin Fulani ya kere na Fir'auna matuka. A daidai yadda Fir'auna dabara ta bace masa don bokaye sun sheda masa za a haifi wanda zai kwace masa mulki, mu a kasar Hausa, bokan Fulani, sheda musu ya yi, Hausawa za su kare kaf a shekara 100 in dai Fulani ke mulki, 1804 - 1904. Sai ga shi, daga 1904 - 2004, Hausawa sun fi kowa yawa a Najeriya da Nijar. Abin la'akari da Fir'auna shi ne:
1. Fir'auna Sarki ne.
2. Ba musulmi ba ne, ba shi da Haram.
3. Maza kawai ya yanka.
4. Bai kashe mata.
5. Bai kashe manyan maza / tsoffi.
6. Yana daukar shawara, har ya kyale Annabi Musa yana jariri.
7. Daga kan Annabi Musa, ya dakatar da yanka yara.
8. Yana da mata 'yar Aljanna.
Idan muka duba ayukkan mutanenmu, za a fahimci wani abu:
a) Tun farko a 1804, ya ce ya gana da Annabi SAW.
b) Ya ce an kai shi sama, har Allah ya dauka masa takobin kashe Hausawa.
c) Ya hallaka manyan malamai.
d) Ya kashe musulmai, kuma ya halasta wa kansa al'aurar matayen wadanda ya kashe.
e) Ya kai hari à masallacin Idi ranar Sallah, ya kashe dubbai.
f) Jikokinsa sun dora, ana zaman lafiya s**a sissoyo muggan makamai daidai da na yakin duniya.
g) Sun kai hari a masallatai a watan Azumi, sun kashe.
h) Sun yi fyade a masallaci.
i) Sun kona jariri ba iyaka.
j) Sun darkake dubban garuruwa da kauyuka.
k) Malamansu, sun halasta musu kisa.
l) Sarakunansu da Shugabanninsu sun ba su lasisin kisa.
m) Ana kisa kullun, ba wanda ya isa ya yi magana.
n) Duka mulki da manyan mukamai suna hannunsu.
o) Numfashin Bahaushe, shi ne babban barazanarsu. In dai Bahaushe na raye, mulki da kasa za su koma hannun masu su, kamar yadda bokansu Malam Tukur, ya sheda kakansu. Don haka, ta'asar Fulani da ta'annutinsu su fi na Fir'auna. Fir'auna ya shude, yau ku ke kan tsinin tashe. Ya Allah ka kame hannayenmu daga ta'addanci ko da a mafarki. Ya Allah ka bi mana kadin jinanemu.
Almaghriby Kusfa 5/10/25.