Labaran Hausa 24

Labaran Hausa 24 Labaran na gaskiya ba shati fadi ba

Innalillahi wa’inna illaihil raji’un Innalillahi wa’inna illaihil raji’u Allah yayiwa tsohon shugaban jam'iyar PDP na ja...
05/09/2024

Innalillahi wa’inna illaihil raji’un Innalillahi wa’inna illaihil raji’u

Allah yayiwa tsohon shugaban jam'iyar PDP na jahar Sokoto Alhaji Ibrahim Milgoma rasuwa yanzun nan ababbar asibitin Zeenith dake Abuja bayan kwashe tsawon shekaru yana fama da rashin lafiya

Muna rokon Ubangiji Allah da ya jikansa da rahama ya gafartamasa kurakuransa ya kuma baiwa iyalansa hakurin jure wannan babban rashin Amin.

Masu hana zanga-zanga a yanzu su ne s**a jagoranci ta 2012 - AtikuƘarin bayani - https://trib.al/8eJEfeo
23/07/2024

Masu hana zanga-zanga a yanzu su ne s**a jagoranci ta 2012 - Atiku

Ƙarin bayani - https://trib.al/8eJEfeo

MAI GIRMA MATAR GWAMNAN JIHAR KEBBI, DAKTA NAFISA NASIR IDRIS TAYI BIKIN RANAR TSAFTAR MATA A DUNIYA NA SHEKARAR 2024 TA...
05/06/2024

MAI GIRMA MATAR GWAMNAN JIHAR KEBBI, DAKTA NAFISA NASIR IDRIS TAYI BIKIN RANAR TSAFTAR MATA A DUNIYA NA SHEKARAR 2024 TARE DA DALIBAI MATA NA COMPREHENSIVE SECONDARY SCHOOL ARGUNGU.

SANARWA

Mai girma Matar Gwamnan Jihar Kebbi, Dakta Nafisa Nasir Idris, ta yi bikin ranar tsaftar Mata ta duniya na shekarar 2024 tare da daliban makarantar sakandare ta 'yan mata ta Argungu, wanda aka gudanar a makarantar.

A jawabin Mai girma Matar Gwamnan Jihar Kebbi, Dakta Nafisa Nasir Idris ta ce manufar bikin wannan rana a fadin duniya shi ne wayar da kan mata kan mahimmancin tsafta a lokacin al’ada domin su kare kansu daga kamuwa da cututtuka masu yaduwa. Ta yi kira ga ’yan matan makarantar da su kasance da dabi’ar tsafta a kowane lokaci, su kuma dauki karatunsu da muhimmanci.

A nata jawabin kwamishiniyar ilimi na matakin sakandire Dakta Halima Muhammad Bande ta yi kira ga daliban da su kula da abin da za’a koya musu baya ga kula da karatunsu tare da girmama malamansu.

A cikin sakonnin fatan alheri, uwargidan Sakataren gwamnatin Jihar Kebbi, Hajiya Asma’u Alkali, Kwamishiniyar harkokin mata da ci gaban jama’a ta Jihar Kebbi, Hajiya Halima Hassan Kamba da shugabar kungiyar mata ta ANCOPPS, Hajiya Salamatu Bala Tafida, sun yi kira ga Daliban dasu kasance masu kwaikwayon kyawawan halaye.

A jawabinta na godiya shugabar makarantar, Hajiya Hauwa’u Haliru Sarki ta godewa Mai girma Matar Gwamnan bisa yin bikin ranar a makarantarta da kuma yadda take tallafawa mata da yara a jihar, inda ta lissafo wasu daga cikin kalubalen da ake fuskanta a makarantar tare da yin kira ga Mai girma Matar Gwamnan da ta taimaka wajen magance su.

Muhimman abubuwan da s**a faru a wajen taron sun hada da karatun Alkur'ani mai girma, gabatar da wasan kwaikwayo, tallafin naira miliyan daya da Alhaji Khairullah Abdullahi ya bayar ga daliban da aka yaye dalibai 234, da jawabin tsafta da gabatar da kayayyakin tsafta ga kowane dalibi wayanda s**a hada da, man goge baki, buroshin goge baki, sabulu na wanka, sabulu na wanki da sauransu.

Tun farko dai Mai girma Matar Gwamnan ta kai ziyarar ban girma ga Sarkin Argungu, Alhaji Sama’ila Muhammad Mera a fadarsa. Dakta Nafisa Nasir Idris ta shaida wa sarkin cewa manufar ziyarar ita ce wayar da kan dalibai mata kan mahimmancin tsafta a wani bangare na bikin ranar tsaftar Mata ta duniya a shekarar 2024.

A nasa jawabin, mai martaba Sarkin Argungu, Alhaji Sama’ila Muhammad Mera, ya yabawa Mai girma Matar Gwamnan bisa wannan ziyara da kuma shirya taron a Argungu. Ya yabawa gwamnatin Kauran Gwandu bisa gyarar da aka yi na gyara dukkan fadodin sarakunan hudu tare da yi masa addu’ar Allah ya saka masa da alheri.

Sa hannu;
Ibrahim Mahe
Babban Mataimaki na Musamman ga Matar mai girma Gwamnan Jihar Kebbi, Dr Nafisa Nasir Idris

Ina Mai Neman Gafarar Mahaifina Da Masoyansa Kan Nuna Bacin Ransa Da Ya Yi Na Cewa Ba Na Yi Masa Biyayya Saboda Bambanci...
26/09/2023

Ina Mai Neman Gafarar Mahaifina Da Masoyansa Kan Nuna Bacin Ransa Da Ya Yi Na Cewa Ba Na Yi Masa Biyayya Saboda Bambancin Siyasa, Cewar Abdullah Sabir Alaramma Ahmad Sulaiman

Wannań ita cè mai shari’a Oluyemi Akintan Osadebay, shugabar Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan Kano da zata Yankè ...
19/09/2023

Wannań ita cè mai shari’a Oluyemi Akintan Osadebay, shugabar Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan Kano da zata Yankè hukunci tsakaniń Gawuna da Abba Kabir Yusuf a Gobe Laraba.

Wannè fata zakù yi mata?

INNALILLAHI WA INNA ILAIHI RAJIUN!Allah Yayiwa Sheikh Giro Argungu Rasuwa, Bayan Jinya Da Ya Samu A Daren Jiya, Bayan Ka...
06/09/2023

INNALILLAHI WA INNA ILAIHI RAJIUN!

Allah Yayiwa Sheikh Giro Argungu Rasuwa, Bayan Jinya Da Ya Samu A Daren Jiya, Bayan Kammala Tafsir Magriba Zuwa Ishaa, Allah Yayi Maka Gafara Sheikh Amin..

Wednesday!
6th September, 2023.

His Excellency President Bola Ahmed Tinubu presided over the inaugural Federal Executive Council (FEC) meeting today at ...
28/08/2023

His Excellency President Bola Ahmed Tinubu presided over the inaugural Federal Executive Council (FEC) meeting today at the Council Chamber, State House, Abuja

Hajiya Asiya Saidu Umar Ubandoma
15/08/2023

Hajiya Asiya Saidu Umar Ubandoma

Gwamnan jihar Gombe, Muhammad Inuwa Yahaya ya ziyarci Mai baiwa shugaban ƙasa shawara kan tsaro, Nuhu Ribadu, a ofishins...
05/07/2023

Gwamnan jihar Gombe, Muhammad Inuwa Yahaya ya ziyarci Mai baiwa shugaban ƙasa shawara kan tsaro, Nuhu Ribadu, a ofishinsa da ke Abuja.

📸 - Gidan Gwamnatin Jihar Gombe

04/07/2023

Alhamdulillah

14/06/2023

Follow this page Abubakar Aliyu Zamau

Yan Majalisunmu na jihar Kano karkashin tutar jam’iyyar NNPP mai Albarka.
12/06/2023

Yan Majalisunmu na jihar Kano karkashin tutar jam’iyyar NNPP mai Albarka.

Address

Abuja

Telephone

+2348105525037

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Labaran Hausa 24 posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Labaran Hausa 24:

Share