Arewa Forum

Arewa Forum platform for arewa related issues

Asara da tabewa ya tabbata ga jahilan das**a rike wadannan Yan iska Yan kwayan, a matsayin maluma!.
30/10/2025

Asara da tabewa ya tabbata ga jahilan das**a rike wadannan Yan iska Yan kwayan, a matsayin maluma!.

30/10/2025

Big shout out to my newest top fans! Ammar Abdulwahad, Basiru Bala

25/10/2025

Wallahi nan gaba in ba a yi taka tsan-tsan da Maqari ba, shima dai iya zamowa zindiki lura da yanda yake yada irin tasa shubuhohin..
Allah ya kyauta..
أمين يارب العالمين

Parpesu.Ibro Maqari, maqiyin Sunnah annabi a fili. Yana yakan ahlus sunnah Amma saboda son abun duniya, hakan baya hanas...
25/10/2025

Parpesu.Ibro Maqari, maqiyin Sunnah annabi a fili. Yana yakan ahlus sunnah Amma saboda son abun duniya, hakan baya hanashi kwaram da rokon maluman ahlus sunnah.

Girman Parpesu Maqari ya zube a idon jama'a saboda, abun da yakeyi. Gaskiya munafurci beyi ba. lokaci yayi daya k**ata a...
24/10/2025

Girman Parpesu Maqari ya zube a idon jama'a saboda, abun da yakeyi. Gaskiya munafurci beyi ba. lokaci yayi daya k**ata a tsige Maqari a matsayin Limamin babban masallacin Abuja.... Saboda nan gaba ba'asan irin Barnar daze kawo ba. Ya k**ata sarkin musulmi ya duba maslahar hadin kan musulmi da zaman lafiya a cire wannan mutum, me amfani da rigar addini yana kokarin kawo fitina.

21/10/2025

Wlh tun kafin uwar tijjani da inyass su fara haila, sunnah takafu a Africa!

20/10/2025

Shin dagaske fitsari a tsaye yafi maulidi asali a musulunci?

RAI YAYI HALINSAWani jami'in tsaro na rundinar CUSTOMS ya rasa ra¥uwar$a a dakin hotel a jiya Laraba da misalin karfe 8:...
16/10/2025

RAI YAYI HALINSA

Wani jami'in tsaro na rundinar CUSTOMS ya rasa ra¥uwar$a a dakin hotel a jiya Laraba da misalin karfe 8:30am na safe, Ma'aikatan Hotel mai suna Murjani Hotel dake Katsina, sun bude dakin hotel din da ya k**a s**a tarar ya mutu

Kafin mutuwarsa wasu 'yan mata guda uku masu suna (1) Khadija Ali yar shekara 34 (2) Aisha Lawal yar shekara 30 da (3) Hafsat Yusuf yar shekara 22 sun shiga dakin hotel na jami'in tsaron, biyu daga cikinsu sun kwana dashi

A cikin dakinsa an samu wasu kwayoyi da suke kara wa maza kuzari wanda aka sha, an garzaya da gawarsa zuwa Federal Medical Center Katsina domin fadada bincike don gano abinda yayi ajalinsa

Allah Ya jikan Musulmi

Daga shafin; Barista  Audu BulamaTabbas mutumin da ya fito jiya ya ce ya yafe wa Maryam Sanda shi ne baban Bilyaminu. Am...
15/10/2025

Daga shafin; Barista Audu Bulama

Tabbas mutumin da ya fito jiya ya ce ya yafe wa Maryam Sanda shi ne baban Bilyaminu. Amma na tattauna da dangin mahaifiyar Bilyaminu, waɗanda Bilyaminu ya girma a hannunsu tun daga ranar da mahaifiyarsa ta dawo gida wankansa. Ga abinda su ka ce:

1. Sun ce baban Bilyaminu bai sake zuwa ya duba ɗansa ba tun daga ta'aziyyar rasuwar mahaifiyar Bilyaminu a gidan iyayenta da ya je bayan ta gama wakan Bilyaminu a 1981.

2. Sun ce bai taɓa sanin ci, ko sha, ko sutura, ko jinya, ko karatun Bilyaminu ba.

3. Sun ce akwai lokacin da kakar Bilyaminu ta tura shi hutu gurin baban lokacin yana firamare domin su san juna, a kuma kai shi wurin kakanninsa na gefen uba a Ƙaramar Hukumar Isa ta Jihar Sokoto, amma uban ya sa shi a mota dawo da shi Birnin Kebbi gurin iyayen kakar tasa a ranar da ya je gurinsa.

4. Sun ce baban Bilyaminu ya yi aiki na misalin tsawon shekara biyu a garin Birnin Kebbi, inda Bilyaminu ya girma, amma bai taɓa leƙa gidan kakar Bilyaminu idan ya girma ba, ya duba yaron ba. Hasali ma, ɓuya ya ke yi domin ba ya so a san cewa ya na garin.

5. Sun ce bai halarci ɗaurin auren Bilyaminu na farko ko na biyun da a ka yi da Maryam Sanda ba. Ko tambayar auren bai je ba.

6. Sun ce baban bai je ko jana'izar ko ta'aziyyar Bilyaminu ba.

7. Sun ce bai taɓa halartar Kotu domin bibiyar Shari'ar kisan Bilyaminu ba.

8. Sun ce sam bai tuntuɓe su ba kafin ya fito ya yi wannan maganar kuma ba wanda ya tuntuɓe su game da yafe wa Maryam Sanda, kuma su ba su yafe ba.

9. Su na zargin cewa miliyan goma uwar Maryam Sanda ta ba wa uban domin ya saryantar da jinin Bilyaminu.

Don uba dai mutumin nan shi ne uban Bilyaminu tun da haka Shari'ah ta ce. Amma abin mamaki ne don mutumin da bai san ciwonka ko kaɗan ba ya ce ya yafe jininka? Ai ko a kwalarsa. Shin uba shi kaɗai zai iya yafe jinin ɗa a Shari'ar musulunci ko kuwa sai dukkanin awliyāʾ al-dam (wakilan jini) sun amince?

Wata shari'ar sai a lahira.

15/10/2025

A)Weekly salary
B)Monthly salary
C)Yearly pay

Which of the above do you think is the best? And why?

Will appreciate ur comments.😊

A Cikin Matan Rarara Huɗu Da Yake Tare DabSu Yanzu Haka: Shin A Ganinku Wace Ce Za Ta Fi Samun Fada Da Ƙarfin Faɗa A Ji ...
27/05/2025

A Cikin Matan Rarara Huɗu Da Yake Tare DabSu Yanzu Haka: Shin A Ganinku Wace Ce Za Ta Fi Samun Fada Da Ƙarfin Faɗa A Ji A Gidan ?

Kamar yadda kuke gani cikin wannan hoto, fitaccen mawaƙi, Dauda Kahutu Rarara ne tare da matansa su huɗu, a cikin hotuna da aka ɗauka a lokuta daban-daban.

A binciken da Dokin Ƙarfe TV ta gudanar, Zainab ita ce matar Rarara ta farko. Sai Sadiya matarsa ta biyu, da Ummi a matsayin matarsa ta uku, sai kuma Humaira wacce ke zaman matarsa ta huɗu da ya aura kwanan nan.

Shin a ganinku, wace ce za ta fi soyuwa a wajen Rarara ta fi kowacce shiga da samun fada a wajensa da kuma ƙarfin faɗa aji a gidan ?

Ku bayyana mana ra’ayoyinku a Comment Section.

27/05/2025

Competition or survival 😆

Address

Abuja

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Arewa Forum posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share