Zainab Muhammad

Zainab Muhammad IMN

وا إماماه!! وا عليّاه!! وا سيّداه!!..😭
21/03/2025

وا إماماه!! وا عليّاه!! وا سيّداه!!..😭

Christian Police Commissioner in Abuja Sparks Outrage by Violating Hijabi's Rights!Nigeria Police Force Rights
28/08/2024

Christian Police Commissioner in Abuja Sparks Outrage by Violating Hijabi's Rights!
Nigeria Police Force
Rights

9 Years After Zaria Massacre, Victims In Search Of Elusive Justice
13/07/2024

9 Years After Zaria Massacre, Victims In Search Of Elusive Justice

Halima Salisu’s eyes welled up with tears as she recounted the devastating loss of her three children—Yakubu, 35, Usman, 32, and Musa—in the horrific December 2015 clash with the Nigerian Army, that led to the massacre of hundreds of members of the Islamic Movement of Nigeria (IMN), otherwise ...

Breaking News:Leader Sheikh Ibraheem Zakzaky (H) returned home after attending the International Conference on solidarit...
12/05/2024

Breaking News:

Leader Sheikh Ibraheem Zakzaky (H) returned home after attending the International Conference on solidarity with the oppressed people of Palestine, which took place in Baghdad on Wednesday, May 08, 2024.



03/Zulqada/1445
12/05/2024

Hausa

Jagora Sheikh Ibraheem Zakzaky (H) ya dawo gida bayan halartar taron ƙasa da ƙasa na nuna goyon baya ga al'ummar Palastinu, wanda ya gudana a birnin Bagadaza, kasar Iraki, a ranar Laraba 08 ga watan Mayu 2024.



03/Zulqada/1445
12/05/2024

09/05/2024

Global day of strike 10 May 2024 we can all do this. Please listen to the video

Historical photo of the leader of the Islamic Republic of Iran, commander of the war during the (Iran-Iraq War)Happy bir...
19/04/2024

Historical photo of the leader of the Islamic Republic of Iran, commander of the war during the (Iran-Iraq War)

Happy birthday sir 🫡

14/04/2024

❤️🇮🇷 LONG LIVE IRAN

14/04/2024

Iran 🇮🇷 vs Israel 🇮🇱

Total Population:
Iran 🇮🇷: 87.6M
Israel 🇮🇱: 9.04M

Available Manpower:
Iran 🇮🇷: 49.05M
Israel 🇮🇱: 3.80M

Fit-for-Service:
Iran 🇮🇷: 41.17M
Israel 🇮🇱: 3.16M

Military Personnel:

Active Personnel:
Iran 🇮🇷: 610K
Israel 🇮🇱: 170K

Reserve Personnel:
Iran 🇮🇷: 350K
Israel 🇮🇱: 465K

Paramilitary Forces:
Iran 🇮🇷: 220K
Israel 🇮🇱: 35K

Financials:

Defense Budget:
Iran 🇮🇷: $9.95B
Israel 🇮🇱: $24.4B

External Debt:
Iran 🇮🇷: $8B
Israel 🇮🇱: $135B

Foreign Reserve:
Iran 🇮🇷: $127.15B
Israel 🇮🇱: $212.93B

Airpower:

Total Aircraft:
Iran 🇮🇷: 551
Israel 🇮🇱: 612

Fighter Aircraft:
Iran 🇮🇷: 186
Israel 🇮🇱: 241

Attack Helicopter
Iran🇮🇷: 13
Israel 🇮🇱: 48

Land Power:

Tank Strength:
Iran 🇮🇷: 1,996
Israel 🇮🇱: 1,370

Armored Vehicles:
Iran 🇮🇷: 65,765
Israel 🇮🇱: 43,407

Self-Propelled Artillery:
Iran 🇮🇷: 580
Israel 🇮🇱: 650

Naval Power:

Fleet Strength:
Iran 🇮🇷: 101
Israel 🇮🇱: 67

Submarines:
Iran 🇮🇷: 19
Israel 🇮🇱: 5

Logistics:

Airports:
Iran 🇮🇷: 319
Israel 🇮🇱: 42

Merchant Marine:
Iran 🇮🇷: 942
Israel 🇮🇱: 45

Natural Resources:

Oil Production:
Iran 🇮🇷: 3.45M bbl
Israel 🇮🇱: 0 bbl

Gagarumar Muzaharar Qudus na 1445BH a birnin Tarayyar Nijeriya AbujaHarkar musulunci ƙarƙashin Jagorancin Shaikh Ibrahee...
05/04/2024

Gagarumar Muzaharar Qudus na 1445BH a birnin Tarayyar Nijeriya Abuja

Harkar musulunci ƙarƙashin Jagorancin Shaikh Ibraheem Zakzaky (H) ta gudanar da Muzaharar Qudus domin nuna goyon baya ga Al'ummar Palestine tare da kin yarda da zalunci da Kasar Amurka da Isra'ila ke musu, Muzahar wacce aka saba yau yau 97 da ita duk shekara a Juma'ar karshe na watan Ramadan.

An taso da Muzaharar ne bayan Idar da Sallah Juma'a a Central Mosque dake tsakiyar birnin Tarayyar Nijeriya Abuja, inda dubbanin yan'uwa Maza da mata da yara s**a fito dauke da tutocin tare hotuna na irin ta'addancin da ake ma yara a ƙasar ta Falasɗin.

Muzaharar wacce aka shafe sama da Awa guda ana gudanar da ita cikin tsari, tun daga Babban Masallacin na kasa har Zuwa Kasar Gadar Bega, ana slogan na da inda aka fara Muzaharar lafiya duk da barazanar jami'an tsaro haka aka gama ta lafiya.

26 Ramadan, 1445
5th March, 2024


*PRESS RELEASE**The United States and Nigerian security forces are set to disrupt the International Quds Day procession ...
05/04/2024

*PRESS RELEASE*

*The United States and Nigerian security forces are set to disrupt the International Quds Day procession in Nigeria*

It is obvious to all and sundry that the United States of America (USA) is supporting the ongoing genocide of Palestinians, mostly women and children in Gaza. The USA is doing all it can to stop global support for the oppressed people of Palestine, including the over 40-year-old annual free Palestine rally and procession being observed by the Islamic movement under the leadership of his eminence Sheikh Ibraheem El-Zakzaky (H) in many cities across Nigeria.

The USA embassy in Abuja has released a mischievous letter depicting the planned Quds Day protests of today, Friday, April 5, as confrontational. Again, the Nigerian Police Force made an unusual release to the same effect.

We would like the public to take note of the following facts:

1) International Quds Day is being observed globally, even in the USA, Britain, France, and Israel.

2) This great day is being observed by people of conscience, people with human minds. It is not an affair of Shiites only. It is not for Muslims only. It involves people of conscious that cuts across religious and ethnic boundaries.

3) In Nigeria, this great day has been observed by Muslims from different understandings and by Christians alike for almost four decades now.

4) This day is being observed through marches, protests and demonstrations in many cities, including the capital, Abuja, in Nigeria.

5) There is no issue of confrontation. Whenever there is pandemonium, it is solely brought about by an attack by the security operatives who are ordered from 'the above' to prevent citizens from exercising their rights.

We therefore wish to inform the public that the observance of International Quds Day is purely a demonstration of support for the people of Palestine, and there's no cause for alarm or disruption of peace.

Prof. Dauda Nalado
For the Islamic movement under the leadership of His

Nasir Isa Ali Amurka ta aike da sakon gaggawa zuwa ga Iran kan ramuwar da take shirin yi.Mai magana da yawun gwamnatin A...
04/04/2024

Nasir Isa Ali

Amurka ta aike da sakon gaggawa zuwa
ga Iran kan ramuwar da take shirin yi.

Mai magana da yawun gwamnatin Amurka Mr. Matthew Miller, ya bayyana cewar Amurka ta aike da sakon gaggawa tare da yin nuni ga Iran cewar kar ta kuskura ta fake da harin da Israila ta kai kan ofishin jakadancinta a Syria domin ta kai wa sansanoni da sojojin Amurka hari. Miller ya kara da cewar Amurka bata da hannu a kai harin, kuma bata ma san cewar za'a kai harin ba, don haka bai kamata ace iran ta rika ambaton sunan Amurka a ciki ba, kuma har ta fara hararar wasu sansaninin sojan Amurka ba.

Yayin da yake hira da manema labarai a birnin Washington yau Laraba, Mr. Miller ya ce "ina mai bayyana muku cewar mun sanar da Iran cewar bamu da hannu a cikin kai harin can, kuma bamu ma san za'a kai harin ba, don haka muna dada yi musu gargadin cewar kar su kuskura su kai mana hare haren soja kan sansanonin mu da kuma sojojin mu.

Da aka tambaye shi cewar shin ta wace hanyar s**a aike da wannan sakon zuwa ga Iran, ta wakilai ne ko kuma ta hanyar aikewa da sako ne?
Sai Miller ya ce, muna da hanyoyin da muke isar da sakon mu gareta, ko dai mu aike kai tsaye ko kuma ta hanyar masu shiga tsakanin mu dasu.

Nasir Abu Muhammad

Taimakon Raunana:To kuma, mu a wurinmu, lallai addini ne, don a sani, lallai addini ne. Amirulmuminin (AS) yana cewa “Ku...
04/04/2024

Taimakon Raunana:

To kuma, mu a wurinmu, lallai addini ne, don a sani, lallai addini ne. Amirulmuminin (AS) yana cewa “Kunu lil mazlumina aunan, wa liz zalimina kasma.” “Kunu kasman liz zalimina, wa lil mazlumina auna.” Ma’ana, ku kasance masu fada da azzalumi, masu taimakon wanda ake zalunta. Wajibi ne cikin wajibobin addini. Manzon Allah (S) yana cewa “Man lam yahtamma bi amril Muslimina falaisa minhum.” “Man ashaba walam yahtamma bi amril Muslimina falaisa bi Muslimin.” Wato, wanda ya wayi gari bai damu da abin da ya shafi Musulmi ba, bashi a cikinsu.

Kuma Manzon Allah (S) ya kamanta al’ummar Musulmi da tamkar jiki daya, wanda in wani bangare aka taba shi sauran jiki na amsawa da rashin lafiya. Ba yadda za a yi idan ido ke ciwo yatsa yace ba ruwansa, ko in yatsa ke ciwo na ciwo ido yace ba ruwanshi. In yatsa ke ciwo ido ya shiga yin ruwa kenan, ba zai kuma yi bacci ba, saboda duk inda ka taba a jikin mutum, duk sauran jikin zai amsa. To haka ya kamanta al’ummar Musulmi. Saboda haka in aka taba wani bangare na al’ummar Musulmi ka ji kai baka ji ba, to baka a jikin, ko kuma ka mace. Don idan wani bangare a jikin mutum ya mace, ko an soka allura ba zai ji ba, in bai ji shigan allura ba, yana nufin wannan bangaren ya mace, ya tashi a jikinsa, ya zama wani abu daban.

To, wanda duk yake ganin abin da ke faruwa yanzu a Falastinu, ya zama shi abin bai dame shi ba, alal akalla ko da ace masallatai, wanda ban san yanzu ko sun kai masallaci nawa ba? Akwai lokacin da aka ce, sun rusa masallaci manya-manya wanda ake sallar Juma’a guda 58, kuma wani lokaci suna rusa masallatan nan akan masallata ne. To ko da wannan ne, kana Musulmi, bai kamata ya dame ka ba?

To ballantana ma mu duk inda ake zaluntar wanda ake zalunta, ko meye addininsa, mu dole mu damu. Domin dole ne mu zama masu taimakon wanda ake zalunta, mu yi fada da wanda ke zalunci. Ko ma meye addininsu, ko da addininsu wani irin addini ne ba irin namu ba, ma’ana ko da su ba Musulmi ba ne.

-Jagora Sheikh Ibraheem Zakzaky (H) a cikin bayaninsa na nuna goyon baya ga Al'ummar Falastinu na bana 2024.




25/Ramadan/1445
04/04/2024

Address

Abuja
IMN

Telephone

+23485373757

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Zainab Muhammad posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share