Jaririya Online News Hausa

Jaririya Online News Hausa jaririya online news hausa.jarida ce wanda zatakawo muku labaran gaskiya mai inganci.

DA DUMI-DUMI: Gwamnan jihar Adamawa ya rabawa manyan alkalan jihar motocin alfarma guda 23 da kowace Mota guda takai Nai...
31/07/2025

DA DUMI-DUMI: Gwamnan jihar Adamawa ya rabawa manyan alkalan jihar motocin alfarma guda 23 da kowace Mota guda takai Naira miliyan 80.

YANZU-YANZU: Tsohon dan takarar Gwamnan jihar Katsina, kuma tsohon Sakataren Gwamnatin jihar Katsina Dr Mustapha Inuwa, ...
31/07/2025

YANZU-YANZU: Tsohon dan takarar Gwamnan jihar Katsina, kuma tsohon Sakataren Gwamnatin jihar Katsina Dr Mustapha Inuwa, ya fice daga jam'iyyar PDP zuwa jam'iyyar hadaka ta ADC.

31/07/2025

Senator Dino Melaye ya bar PDP

Shugaba Tinubu ya umurci Kasshim Shettima ya tafi London don taho da gawar tsohon shugaban kasa Muhammad Buhari zuwa Nij...
13/07/2025

Shugaba Tinubu ya umurci Kasshim Shettima ya tafi London don taho da gawar tsohon shugaban kasa Muhammad Buhari zuwa Nijeriya

Allah Yajiqan Baba Da Rahama Ya Gafarta Masa Kurakuran Sa... Ameen
13/07/2025

Allah Yajiqan Baba Da Rahama Ya Gafarta Masa Kurakuran Sa... Ameen

INNA LILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI’UN. The family of the former president has announced the passing on of the former pres...
13/07/2025

INNA LILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI’UN.

The family of the former president has announced the passing on of the former president, Muhammadu Buhari, GCFR, this afternoon in a clinic in London.

May Allah accept him in Aljannatul Firdaus, Amin.

Signed,
Garba Shehu
13-07-25.

*Tsohuwar ‘yar takarar gwamnan Jihar Adamawa a karkashin jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Sanata Binani, ta sa...
03/07/2025

*Tsohuwar ‘yar takarar gwamnan Jihar Adamawa a karkashin jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Sanata Binani, ta sanar da ficewarta daga APC zuwa jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a hukumance.*

*Sanata Binani, wadda ta dade tana taka muhimmiyar rawa a siyasar Najeriya, ita ce mace ta farko da ta tsaya takarar gwamna a jihar Adamawa. A zaben 2023, ta fafata da Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri na jam’iyyar PDP inda ta ci zabe aka mata rikici.*

*Sauya shekar Binani zuwa ADC ya zo a daidai lokacin da siyasar Najeriya ke fuskantar sauyi da rudani, musamman yayin da ake shirin babban zaben 2027. Wannan mataki nata zai iya zama wata sabuwar hanya ta farfado da muradun mata da matasa masu burin tafiya gaban-gaba a siyasa.*

*Ko da yake bata fadi dalilinta kai tsaye ba, majiyoyi sun ce rashin jituwa da yadda ake tafiyar da APC a matakin jiha da na kasa ne ya haddasa hakan. Ana kuma hasashen cewa jam’iyyar ADC tana kokarin kafa sabon kawance da fitattun ‘yan siyasa domin tunkarar manyan zabukan da ke tafe.*

02/07/2025

Da Dumi-Dumi:

Hadakar jam'iyyun adawa a Nijeriya ta ADC ta ayyana cibiyar Shehu Musa Yar’Adua a matsayin sabon wajen da za ta gabatar da taron kaddamar da jam'iyyar a yau Laraba

Jim kadan da samun sanarwar soke taron da wani Otal ya yi ana daf da gabatar da taron a Abuja

Da Dumi-DumiRahotannin karkashin kasa sun ce hukumar EFCC  mai yaki da cin hanci ta tsare Gudaji Kazaure bayan da ta gay...
08/05/2025

Da Dumi-Dumi

Rahotannin karkashin kasa sun ce hukumar EFCC mai yaki da cin hanci ta tsare Gudaji Kazaure bayan da ta gayyace shi zuwa ofishinta da ke Kano, inda daga bisani ta tsare shi, yanzu haka ma rahotanni sun ce za a dauke shi a jirgin sama zuwa Abuja.

Bayanan da DCL Hausa ta samu sun ce, EFCCin tana neman bayanan wasu kyaututtukan kudade naira miliyan 14 da s**a shiga asusun bankin tsohon dan majalisar a wani lokaci a shekarar 2019

Da Dumi-Dumi Kawu Sumaila ya fice daga jam‘iyyar NNPPSanatan na Kano ta Kudu bai bayyana jam’iyyar da ya koma ba amma ya...
23/04/2025

Da Dumi-Dumi

Kawu Sumaila ya fice daga jam‘iyyar NNPP

Sanatan na Kano ta Kudu bai bayyana jam’iyyar da ya koma ba amma ya wallafa hotansa da shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, yana mai cewa ya sauya shekar domin nemar wa mutanen yankinsa ayyukan ci-gaban kasa. Dan siyasar ya tabbatar wa da DCL Hausa cewa shi ne ya wallafa wannan labari da ke nuna cewa ya yi fatali da jam’iyyar Kwankwasiyya ta NNPP bayan kwashe watanni ana takaddama kan tsagin jam’iyyar mai kayan marmari da kuma mai tambarin littafi.

Sarkin ya bayyana haka ne a wajen taron tinawa da fitaccen lauyan nan dan gwagwarmaya na Najeriya, Chief Gani Fawehinmi ...
15/01/2025

Sarkin ya bayyana haka ne a wajen taron tinawa da fitaccen lauyan nan dan gwagwarmaya na Najeriya, Chief Gani Fawehinmi karo na 21 a jihar Legas.

Address

Abuja
JARIRIYA

Telephone

+2348163673115

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Jaririya Online News Hausa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Jaririya Online News Hausa:

Share