SR TV HAUSA

SR TV HAUSA Domin Samun Ingantattun Labaru Cikin Harshen Hausa Kuci Gaba da Kasancewa da SR TV HAUSA

MUTANE 18 SUN MUTU 29 SUN JIKKATA A HATSARIN MOTA A AFGHANISTAN Daga:Bin Muhammad KD Kakakin gwamnan Laghman Abdul Malik...
30/05/2026

MUTANE 18 SUN MUTU 29 SUN JIKKATA A HATSARIN MOTA A AFGHANISTAN

Daga:Bin Muhammad KD

Kakakin gwamnan Laghman Abdul Malik Niyazi, yace' hatsarin ya faru da safiyar yau a yankin Sorkhakan na gundumar Qarghayi a sak**akon hakan mutane 18 ciki har da yara 10 da mata 5 s**a rasa rayukansu, yayin da wasu 29 s**a jikkata.

Wadanda s**a jikkata a wannan hatsarin an kai su babban asibitin Nangarhar, kuma an fara bincike kan musabbabin faruwar hatsarin.

Haka kuma, Zabihullah Mujahid, kakakin gwamnatin Taliban, ya bayyana juyayinsa ga iyalan wadanda s**a rasa rayukansu a wannan hatsari. A cikin wani sakon nasa, ya yi addu'ar Allah ya gafarta wa wadanda s**a mutu, ya yi wa wadanda s**a jikkata addu’ar samun waraka cikin gaggawa, ya kuma bai wa iyalan wadanda s**a rasa rayukansu hakuri da jimiri.

Wannan hatsari ya faru ne da misalin ƙarfe 5:30 na safiyar yau a kan babbar hanyar Kabul - Jalalabad, a cikin iyakar gundumar Qarghayi na lardin Laghman.

30/05/2026

Wanene Arne?

30/05/2026

Yadda ƴan hisba s**a kai sumame s**a k**a wasu yara ana z!na dasu a fili kowa yana wucewa yana jin meke faruwa a jihar Katsina

Iyayen yaran sun zo amsar belin su shine comanda hisba yake korawa iyayen yaran martani, ya kuke kallon wannan matakin?

Barka Da SallaFatan za'a cigaba da gudanar da bukukuwan salla Lafiya.Eidul Mubarak 🌹
29/05/2026

Barka Da Salla
Fatan za'a cigaba da gudanar da bukukuwan salla Lafiya.
Eidul Mubarak 🌹

29/05/2026

Dangane da haɗin Sheikh Shareef Muhammad Auwal Zariya yayi bayani

28/05/2026

Daga Wa'azzi Zuwa Takarar Gwamna.
Tafiya sannu sannu, kwana nesa.

27/05/2026

Ra'ayin fasihin mai wayar da kan al'umma a kafafen sada zumunta wato Abdul H Boy.

Ku bayyana mana ra'ayin ku akan wannan fashin baƙin

Jirgin Yakin Rundunar Sojojin Saman Biyafara A-26 Invader (B-26) Wanda Aka Taba Amfani Da Shi Wajen Kai wa Birnin Kano H...
27/05/2026

Jirgin Yakin Rundunar Sojojin Saman Biyafara A-26 Invader (B-26) Wanda Aka Taba Amfani Da Shi Wajen Kai wa Birnin Kano Hari

Daga Shafin : Muhammad Cisse

Sojojin saman Biafra sun yi amfani da jirgin Douglas A-26 Invader (B-26) guda biyu lokacin yakin basasar Najeriya a 1967. An sayo wadannan jiragen masu lugudan bama-bamai da kuma amfani da su wajen kai hare-haren bama-bamai a kasa. Masu fafutukar kafa kasar Biafra sun nemi samun karin jiragen sama da s**a hada da B-25 da C-47, domin fadada karfin su. An yi wa B-26 fentin launin toka kuma matukan jirgi k**ar Jan Zumbach, wanda aka fi sani da "John Brown," wanda sojan haya ne, shine ya jagoranci kai hare-haren a kan dakarun Najeriya, ciki har da kai wa filin jirgin saman Kano hari a ranar lahadi 13 ga watan Agustan 1967. Biyo bayan wannan harin yasa sojojin USSR (Rasha) su ka fara jigilar jiragen yaki kirar MiG-17 na farko daga Masar zuwa Kano.

Masu fafutukar kafa kasar Biafra sun samu jirgin B-26 guda biyu, daya daga wani kamfanin binciken jiragen sama na farar hula da kuma wani mai yiwuwa daga kasar Cuba dauke da rajistar Amurka. Jiragen na B-26 an ajiye su a Enugu, su na sauka tayar daya jirgin ta fashe, kuma sun yi ta zirga-zirga, ciki har da kai hare-haren bama-bamai a kan wuraren Najeriya.

A daya hannun kuma, rundunar sojin saman Najeriya ta kai hare-hare ta sama a fadin kasar Biafra, da s**a hada da auna muhimman ababen more rayuwa da cibiyoyin soji.
- Muhammad cisse

TAYA MURNAR BABBAR SALLAHTashar SR TV HAUSA na taya daukacin al’ummar musulmi murnar zagayowar Babbar Sallah.Muna roƙon ...
27/05/2026

TAYA MURNAR BABBAR SALLAH

Tashar SR TV HAUSA na taya daukacin al’ummar musulmi murnar zagayowar Babbar Sallah.
Muna roƙon Allah (SWT) Ya karɓi ibadunmu, Ya albarkaci rayuwa, ya wanzar da zaman lafiya da haɗin kai a ƙasarmu da duniya baki ɗaya.

Allah Ya maimaita mana cikin ƙoshin lafiya da yalwar rahama.
Eid Mubarak!

SR TV HAUSA
"Idan babu fafutuka babu ƴanci"

🌐 www.strugglehausa.com
📞 Call: 08140100004
💬 WhatsApp: 08109499606

26/05/2026

Lokacin da sojojin Najeriya s**a yiwa mabiya Sheikh Zakzaky kisan ƙare dangi a Zariya a shekarar 2015.
Abin Tausayi

Address

Abuja

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when SR TV HAUSA posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to SR TV HAUSA:

Share

Category