Leadership Hausa

Leadership Hausa Leadership Hausa, jarida ce ta Hausa da ta fara yada labarai tun daga 2006. Kafa ce ta sahihan labaru

Kasashen Sin Da Afrika Za Su Hada Kai A Bangaren Intanet
29/09/2025

Kasashen Sin Da Afrika Za Su Hada Kai A Bangaren Intanet

An bude taron dandalin hadin gwiwa da raya harkokin intanet na Sin da Afrika a birnin Xiamen na lardin Fujian dake gabashin Sin, inda kasar Sin ta gabatar da shawarar samar da kyakkyawar makoma ta bai daya ga kowa ta fannin Intanet a tsakanin Sin da kasashen Afirka da kaddamar da wani rukuni ga kamf...

Kofin Duniya: FIFA Ta Zabtarewa Afirka Ta Kudu Maki Uku
29/09/2025

Kofin Duniya: FIFA Ta Zabtarewa Afirka Ta Kudu Maki Uku

Kwamitin ladabtarwa na hukumar kwallon kafa ta Duniya (FIFA) ya kakabawa hukumar kwallon kafa ta Afirka ta Kudu (SAFA) takunkumi saboda shigar da dan wasan da bai cancanta ba a wasan share fagen shiga gasar cin kofin duniya na shekarar 2026 tsakanin Afirka ta Kudu da Lesotho a ranar 21 ga watan Mari...

Sin Ta Cimma Nasarar Gina Tsarin Ban Ruwa Mafi Girma A Duniya
29/09/2025

Sin Ta Cimma Nasarar Gina Tsarin Ban Ruwa Mafi Girma A Duniya

Yau Litinin ofishin 'yan jarida na kasar Sin ya gudanar da taron manema labarai don bayyana nasarorin da Sin ta samu a fannin ban ruwa a lokacin "shirin raya kasa na 14 na shekaru biyar" . Minista mai kula da harkokin ban ruwa Li Guoying ya bayyana cewa, tun daga farkon shirin, Sin ta fara samun ci....

Dole Arewa Ta Yi Magana Da Murya Ɗaya Kan Tsaro Da Tattalin Arziki, In ji Gwamnan Zamfara
29/09/2025

Dole Arewa Ta Yi Magana Da Murya Ɗaya Kan Tsaro Da Tattalin Arziki, In ji Gwamnan Zamfara

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya buƙaci jihohin Arewa 19 da su tsaya da ƙafarsu su jajirce su yi magana da murya ɗaya kan harkokin tsaro da tattalin arziki. Gwamnan ya jagoranci taron ranar farko ta bangaren Zuba Jari da Bunƙasa Masana’antu ta Arewacin Nijeriya a ranar Litinin a otel ɗin...

CMG Ya Kaddamar Da Shirye-Shiryen Hadin Gwiwa Da Gwamnatin Yankin Hong Kong
29/09/2025

CMG Ya Kaddamar Da Shirye-Shiryen Hadin Gwiwa Da Gwamnatin Yankin Hong Kong

Yau 29 ga wata, an gudanar da bikin karfafa hadin gwiwa tsakanin babban rukunin gidajen rediyo da talibiji na Sin wato CMG, da mabambantan bangarori na yankin Hong Kong. Jagoran yankin musamman na Hong Kong John Lee Ka-chiu ya bayyana cewa, idan aka waiwayi tarihi, gwamnatin Hong Kong da CMG sun kas...

Gwamnatin Nijeriya ta soke faretin ban girma da aka saba gudanarwa duk shekara na murnar cikar Nijeriya shekaru 65 da sa...
29/09/2025

Gwamnatin Nijeriya ta soke faretin ban girma da aka saba gudanarwa duk shekara na murnar cikar Nijeriya shekaru 65 da samun 'yancin kai.

Ofishin sakataren gwamnatin Tarayya ne ya fitar da sanarwar soke gudanar da faretin.

Address

27 Ibrahim Tahir Lane, Utako
Abuja

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Leadership Hausa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Leadership Hausa:

Share

Category