29/07/2025
A daina ɗorawa shugaba Tinubu laifi kan matsalolin Arewa -Gwamna Uba sani
Gwamnan Jihar Kaduna Sen Uba Sani yace “Yawancin mu da muke shugabanni a arewacin Najeriya, ina ganin ya kamata mu fito fili mu dauki laifin matsalar Arewa, ba wanda ya yi magana tsawon shekaru 20 da s**a gabata, idan ba mu dauki kwakkwaran mataki ba, mai yiwuwa wata rana zamu wayi gari ba mu da wani yanki mai suna Arewacin Najeriya, kuma mu daina dora wa Shugaba Tinubu laifi.”
- Gwamna Uba Sani a taron kwana biyu da Sir Ahmadu Bello Memorial Foundation ta shirya