28/05/2026
Mainasara Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na ADC a Dala
Hon. Abdurrahman Mansur Salga wanda aka fi sani da Mainasara, ya lashe zaben fidda gwani na jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) domin tsayawa takarar kujerar majalisar tarayya mai wakiltar Ƙaramar Hukumar Dala ta jihar Kano.