Muryar Hausawa

Muryar Hausawa Yada Labarai da tallace-tallace

DA DUMI-DUMI: ‘Yan Sanda Sun Tarwatsa Ƙoƙarin Fashi a Azare, Sun K**a Mutane Biyu da Mak**ai. Rundunar ‘Yan Sanda ta Jih...
26/10/2025

DA DUMI-DUMI: ‘Yan Sanda Sun Tarwatsa Ƙoƙarin Fashi a Azare, Sun K**a Mutane Biyu da Mak**ai.

Rundunar ‘Yan Sanda ta Jihar Bauchi ta k**a wasu mutum biyu da ake zargi da aikata fashi da makami a garin Azare, Ƙaramar Hukumar Katagum, tare da kwato bindigogi biyu na gida da kuma babur da aka sace, bayan samun kiran gaggawa daga wani ɗan kasuwa a yankin.

A cewar sanarwar da kakakin rundunar, CSP Ahmed Mohammed Wakil, Anipr, Mnisma, MSPSP, ya fitar a yau Lahadi, 26 ga Oktoba, 2025, an samu kiran gaggawa daga wani mai suna Adamu Abdullahi daga unguwar Gandum Wambai, Azare, da misalin ƙarfe 5:00 na safe, inda ya bayyana cewa wasu barayi da mak**ai s**a kai masa hari a masana’antar GKY Food and Oil Mills, s**a sace babur ɗin sa.

Bayan samun rahoton, jami’an ‘yan sanda daga sashen Azare tare da hadin gwiwar ‘yan sa-kai s**a bi sawun barayin har zuwa ƙauyen Lafiya a kan hanyar Lafiya–Gwasame, inda s**a k**a su.

Wadanda aka k**a sun haɗa da:
1. Hassan Babangida, mai shekara 25
2. Abdullahi Hussaini, mai shekara 27 — dukkansu daga ƙauyen Hanafari, Ƙaramar Hukumar Jama’are, Jihar Bauchi.

Kayan da aka samu daga hannunsu sun haɗa da:
• Bindigogi biyu na gida
• Babur ɗin Bajaj da s**a sace.

Kwamishinan ‘Yan Sanda na Jihar Bauchi, CP Sani-Omolori Aliyu, psc(+), mni, ya yaba da saurin martani da nasarar jami’an rundunar tare da goyon bayan ‘yan sa-kai, yana mai tabbatar da cewa rundunar za ta ci gaba da ƙoƙari wajen murkushe duk wata aikata ta’addanci ko fashi a jihar.

Ya kuma roƙi jama’a da su ci gaba da bayar da bayanai cikin lokaci ga ‘yan sanda domin inganta tsaro da kare rayuka da dukiyoyin al’umma.

A wannan safiyar Aka rushe gate ɗin Wunti na Jahar Bauchi mai dogon tarihi.
26/10/2025

A wannan safiyar Aka rushe gate ɗin Wunti na Jahar Bauchi mai dogon tarihi.

Tsohon Gwamnan jahar Bauchi Alh. Ahmad Adamu Muazu, Tare da mahaifiyar saWani fata kuke masa ?
26/10/2025

Tsohon Gwamnan jahar Bauchi Alh. Ahmad Adamu Muazu, Tare da mahaifiyar sa

Wani fata kuke masa ?

Sallar Juma'a a Kano a sheakarar 1961, shekaru 64 da s**a shude.Allah yaji ƙan Magabatan mu.
25/10/2025

Sallar Juma'a a Kano a sheakarar 1961, shekaru 64 da s**a shude.

Allah yaji ƙan Magabatan mu.

YANZU-YANZU: Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed, ya kai ziyarar girmamawa ga sabon Sarkin Duguri, Alhaji Adamu M...
25/10/2025

YANZU-YANZU: Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed, ya kai ziyarar girmamawa ga sabon Sarkin Duguri, Alhaji Adamu Mohammed Duguri, a garin Duguri.

📷B-Girma

Mai Martaba Sarkin Ari, Mai Daraja na biyu, Alh Muhammad Kilishi
25/10/2025

Mai Martaba Sarkin Ari, Mai Daraja na biyu, Alh Muhammad Kilishi

Mai Martaba Sarkin Duguri, Mai Daraja na biyu, Alh Adamu Muhammad Duguri
25/10/2025

Mai Martaba Sarkin Duguri, Mai Daraja na biyu, Alh Adamu Muhammad Duguri

Mai Martaba Sarkin Giade, Mai Daraja na biyu, Alh Abdulkadir sabo
25/10/2025

Mai Martaba Sarkin Giade, Mai Daraja na biyu, Alh Abdulkadir sabo

Mai Martaba Sarkin Bununu, Mai Daraja na biyu Alh Jibrin D Hassan.
25/10/2025

Mai Martaba Sarkin Bununu, Mai Daraja na biyu Alh Jibrin D Hassan.

Mai Martaba Sarkin Lame, Mai Daraja na biyu, Alh Aliyu Yakubu Lame
25/10/2025

Mai Martaba Sarkin Lame, Mai Daraja na biyu, Alh Aliyu Yakubu Lame

Mai Martaba Sarkin Toro, Mai Daraja na biyu, Alh Adamu Umar Toro.
25/10/2025

Mai Martaba Sarkin Toro, Mai Daraja na biyu, Alh Adamu Umar Toro.

Kalma Ɗaya Tak Akan Wannan Malamin ?
25/10/2025

Kalma Ɗaya Tak Akan Wannan Malamin ?

Address

Abuja
740102

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Muryar Hausawa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share