Premium Times Hausa

Premium Times Hausa Jaridar PREMIUM TIMES HAUSA ta shahara wajen kawo muku sahihan labarai daga kwararru bayan an tabbatar da gaskiyar labari. Ku ci gaba da bin mu.

Mazauna gidan haya a Kaduna sun koka kan lafta musu ƙarin kuɗin haya a dare ɗaya, sun roki Uba Sani ya sa bakiHamid Baba...
29/07/2025

Mazauna gidan haya a Kaduna sun koka kan lafta musu ƙarin kuɗin haya a dare ɗaya, sun roki Uba Sani ya sa baki

Hamid Baba, mazaunin Kabala ne kuma ya yi kira ga gwamnatin Kaduna da ta yi doka da zai ba wa masu zaman gidan haya damar biyan kuɗin haya na kodai wata-wata ko na rubu'in wata ko shekara-shekara kamar yadda ake yi a ƙasashen da dama da s**a cigaba.

https://hausa.premiumtimesng.com/rahotanni/78265-mazauna-gidan-haya-a-kaduna-sun-koka-kan-lafta-musu-%c6%99arin-ku%c9%97in-haya-a-dare-%c9%97aya-sun-roki-uba-sani-ya-sa-baki.html

Address

Abuja

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Premium Times Hausa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Premium Times Hausa:

Share