09/08/2026
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya sanar da cewa jam'iyyar ta kammala shigar da sunayen 'yan takararta na dukkan mukaman da za a yi zabe a babban zaben shekarar 2027 a shafin yanar gizo na Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC)