WTV

WTV WTV broadcasts on MOREPLEX Decoder Channel 556, NIGCOMSAT Free to Air (FTA) Satellite @42.5°East, and Wonderlandtv app playstore

Gwamnatin Najeriya ta fara shirin maido da ‘yan kasarta fiye da 1,000 daga kasar Afrika ta kudu a yayin da ake kara nuna...
05/06/2026

Gwamnatin Najeriya ta fara shirin maido da ‘yan kasarta fiye da 1,000 daga kasar Afrika ta kudu a yayin da ake kara nuna damuwa kan yadda ake nuna kyamar bakin haure

Cibiyar Yaki da Cututtuka ta Najeriya ta sanya Lagos da Babban Birnin Tarayya da wasu Jihohi da dama cikin shirin ko-ta-...
29/05/2026

Cibiyar Yaki da Cututtuka ta Najeriya ta sanya Lagos da Babban Birnin Tarayya da wasu Jihohi da dama cikin shirin ko-ta-kwana sakamakon barkewar cutar Ebola mai saurin kisa a wasu sassan Gabashi da Tsakiyar Afirka.

Inna lillahi wa inna ilaihi raji’un.An tabbatar da rasuwar tsohon Registrar General na Hukumar Corporate Affairs Commiss...
29/05/2026

Inna lillahi wa inna ilaihi raji’un.
An tabbatar da rasuwar tsohon Registrar General na Hukumar Corporate Affairs Commission (CAC), Barrister Bello Mahmud, wanda ya rasu jiya bayan fama da rashin lafiya.
Marigayin ya bayar da gudunmawa sosai wajen gudanarwa da ci gaban hukumar a lokacin da yake jagoranci.
Allah Maɗaukakin Sarki Ya jikansa da rahama, Ya gafarta masa kura-kuransa, Ya sanya shi a Aljannatul Firdaus, sannan Ya bai wa iyalansa da al’ummar da ya bari haƙurin jure wannan babban rashi. Ameen.

27/05/2026

Yadda Aka Gudanar da Sallar Idi a Gombe

Shugaba Bola Tinubu ya zama ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar APC a zaɓen 2027 bayan da ya samu kusan ƙuri’u miliya...
24/05/2026

Shugaba Bola Tinubu ya zama ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar APC a zaɓen 2027 bayan da ya samu kusan ƙuri’u miliyan 11 a zaɓen fidda gwani na jam’iyyar da aka gudanar a faɗin ƙasa

Yayin da ake fargabar sake bullar cutar Ebola a sassan Afirka, ƙwararrun likitoci sun shawarci ’yan Najeriya da su guji ...
24/05/2026

Yayin da ake fargabar sake bullar cutar Ebola a sassan Afirka, ƙwararrun likitoci sun shawarci ’yan Najeriya da su guji cin naman daji, suna gargadin cewa mu’amala da dabbobin daji masu ɗauke da cutar na iya ƙara haɗarin yaɗuwarta

Gwamnan jihar Kano, Abba Yusuf, ya yabawa gwamnatin tarayya bisa ayyukan da hukumar raya yankin arewa maso yamma ke guda...
17/05/2026

Gwamnan jihar Kano, Abba Yusuf, ya yabawa gwamnatin tarayya bisa ayyukan da hukumar raya yankin arewa maso yamma ke gudanarwa a Kano da sauran jihohin arewa maso yamma

Abuja: Bankin Noma ya haɗa gwiwa da gonakin Rundunar Sojin Sama domin faɗaɗa rancen noma da ƙara yawan amfanin gona
17/05/2026

Abuja: Bankin Noma ya haɗa gwiwa da gonakin Rundunar Sojin Sama domin faɗaɗa rancen noma da ƙara yawan amfanin gona

Tawagar Najeriya ta sake lashe wata lambar zinariya a gasar manyan ‘yan wasan motsa jiki da ake ci gaba da yi a birnin A...
15/05/2026

Tawagar Najeriya ta sake lashe wata lambar zinariya a gasar manyan ‘yan wasan motsa jiki da ake ci gaba da yi a birnin Accra na ƙasar Ghana, ranar Juma’a

Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta ɗage zaɓen fidda gwani na majalisar wakilai wanda aka shirya fara wa a yau ...
15/05/2026

Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta ɗage zaɓen fidda gwani na majalisar wakilai wanda aka shirya fara wa a yau zuwa ranar Asabar, 16 ga Mayu, 2026

Address

Abuja

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when WTV posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share

Category