Aminiya

Aminiya Sahihin Shafin Jaridar Aminiya. Jaridar Hausa Ta Rukunin Kamfanin Media Trust; Mamallakin Jaridar Daily Trust, Trust TV Da Kuma Trust Radio.
(402)

Burinmu shi ne: Zama wata babbar kafar yada labarai a duniya wadda za ta samu amincewar jama'a. Bayani kan kamfanin da ke wallafa Aminiya:
Kamfanin Media Trust da ke Abuja ne ya ke wallafa jaridar Aminiya da shafukan Aminiya na intanet. Shi ne kuma ya ke buga jaridar Daily Trust, da Daily Trust on Saturday, da Daily Trust on Sunday, da kuma shafukan intanet na Daily Trust. Adireshin Hedikwatar Kamfanin:
Lamba 20, P.O.W. Mafemi Crescent, Gundumar Utako, Abuja.

Wata gobara ta ƙone wani shagon Adidas Sports da ke cikin rukunin babban kantin nan na sayar da kayayyaki na Jabi Lake M...
30/10/2025

Wata gobara ta ƙone wani shagon Adidas Sports da ke cikin rukunin babban kantin nan na sayar da kayayyaki na Jabi Lake Mall, Abuja da tsakar daren Alhamis.

KARIN BAYANI:

Wani ma’aikaci a shagon ya ce lamarin ya faru ne da misalin ƙarfe 3:00 na tsakar daren ranar Alhamis.

Kamfanin Amazon, wanda shi ne na biyu a yawan ma’aikata a Amurka, zai sallami ma’aikata kusan 600,000 ta hanyar maye gur...
30/10/2025

Kamfanin Amazon, wanda shi ne na biyu a yawan ma’aikata a Amurka, zai sallami ma’aikata kusan 600,000 ta hanyar maye gurbin su da mutum-mutumi nan shekaru 10 masu zuwa.

Kamfanin Amazon, wanda shi ne na biyu a yawan ma’aikata a Amurka, zai sallami ma’aikata kusan 600,000 ta hanyar maye gurbin su da mutum-mutumi nan shekaru 10 masu zuwa.

Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya rattaba hannu kan sabuwar dokar da ta ƙirƙiri ƙarin ƙananan hukumomi 29 a jihar.
30/10/2025

Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya rattaba hannu kan sabuwar dokar da ta ƙirƙiri ƙarin ƙananan hukumomi 29 a jihar.

Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya rattaba hannu kan dokar da ta ƙirƙiri ƙarin ƙananan hukumomi 29 a cikin jihar.

Tinubu ya ƙirƙiri sabon harajin da zai iya ƙara N100 a kan kowacce litar man fetur
30/10/2025

Tinubu ya ƙirƙiri sabon harajin da zai iya ƙara N100 a kan kowacce litar man fetur

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da ƙaddamar da sabon harajin shigo da kaya na kashi 15 cikin 100 kan dukkan man fetur da dizil din da aka shigo da shi zuwa Najeriya.

Wani matashi mai shekaru 20, Jibrin Saidu Lamido, ya rasa ransa bayan wani rikici a kan soyayya da ya auku  ƙauyen Gurda...
30/10/2025

Wani matashi mai shekaru 20, Jibrin Saidu Lamido, ya rasa ransa bayan wani rikici a kan soyayya da ya auku ƙauyen Gurdadi da ke Ƙaramar Hukumar Yusufari a Jihar Yobe.

Wani matashi mai shekaru 20, Jibrin Saidu Lamido, ya rasa ransa bayan wani rikici a kan soyayya da ya auku ƙauyen Gurdadi da ke Ƙaramar Hukumar Yusufari a Jihar Yobe.

Majalisar Tarayya, ta amince da buƙatar Shugaba Bola Ahmed Tinubu na karɓo rancen dala biliyan 2.35 domin cike giɓin kas...
30/10/2025

Majalisar Tarayya, ta amince da buƙatar Shugaba Bola Ahmed Tinubu na karɓo rancen dala biliyan 2.35 domin cike giɓin kasafin kuɗin shekarar 2025.

Majalisar Tarayya, ta amince da buƙatar Shugaba Bola Ahmed Tinubu na karɓo rancen dala biliyan 2.35 domin cike giɓin kasafin kuɗin shekarar 2025.

Gwamnatin Tarayya ta ƙaryata zargin da wasu ’yan majalisar dokokin Amurka s**a yi cewa ana yi wa Kiristoci kisan gilla a...
30/10/2025

Gwamnatin Tarayya ta ƙaryata zargin da wasu ’yan majalisar dokokin Amurka s**a yi cewa ana yi wa Kiristoci kisan gilla a Najeriya.

Ministan ya ce irin waɗannan bayanai na iya haddasa rikici mai hatsarin gaske a Najeriya.

Ƙungiyar Tuntuɓa ta Arewa (ACF), ta bayyana cikakken goyon bayanta ga gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da Mataimakinsa, Kas...
30/10/2025

Ƙungiyar Tuntuɓa ta Arewa (ACF), ta bayyana cikakken goyon bayanta ga gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da Mataimakinsa, Kashim Shettima.

Ƙungiyar Tuntuɓa ta Arewa (ACF), ta bayyana cikakken goyon bayanta ga gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da Mataimakinsa, Kashim Shettima.

Ana dai sa ran shugaba Samia Suluhu Hassan ce za ta lashe zaben domin yin tazarce a wa’adin mulki karo na biyu.
29/10/2025

Ana dai sa ran shugaba Samia Suluhu Hassan ce za ta lashe zaben domin yin tazarce a wa’adin mulki karo na biyu.

An sanya dokar hana zirga-zirgar jama’a a Dar es Salaam, babban birnin Tanzania, bayan da ɗaruruwan mutane sun gudanar da zanga-zangar nuna adawa da tsarin gudanar da zaɓen ƙasar.

Gwamnatin Tarayya ta fitar da naira biliyan biyu da miliyan ɗari uku har da ɗoriya domin biyan bashin albashi da na ƙari...
29/10/2025

Gwamnatin Tarayya ta fitar da naira biliyan biyu da miliyan ɗari uku har da ɗoriya domin biyan bashin albashi da na ƙarin girma ga malamai a jami’o’in tarayya.

Gwamnatin Tarayya na shirin kammala sakin kuɗaɗen da s**a shafi fansho da sauran tsarabe-tsarabe na basuss**a.

A wata sabuwar sanarwa da mai bai wa shugaban ƙasa shawara kan harkokin yaɗa labarai, Bayo Onanuga ya fitar, an bayyana ...
29/10/2025

A wata sabuwar sanarwa da mai bai wa shugaban ƙasa shawara kan harkokin yaɗa labarai, Bayo Onanuga ya fitar, an bayyana sauya hukuncin kisan ne zuwa shekaru 12 ga Maryam Sanda bisa irin nadamar da aka lura ta nuna da kuma halin kirki da aka gani a tattare da ita.

Address

20 P. O. W Mafemi Crescent, Utako District
Abuja
900001

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Aminiya posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Aminiya:

Share