Aminiya

Aminiya Sahihin Shafin Jaridar Aminiya. Jaridar Hausa Ta Rukunin Kamfanin Media Trust; Mamallakin Jaridar Daily Trust, Trust TV Da Kuma Trust Radio.
(409)

Burinmu shi ne: Zama wata babbar kafar yada labarai a duniya wadda za ta samu amincewar jama'a. Bayani kan kamfanin da ke wallafa Aminiya:
Kamfanin Media Trust da ke Abuja ne ya ke wallafa jaridar Aminiya da shafukan Aminiya na intanet. Shi ne kuma ya ke buga jaridar Daily Trust, da Daily Trust on Saturday, da Daily Trust on Sunday, da kuma shafukan intanet na Daily Trust. Adireshin Hedikwatar Kamfanin:
Lamba 20, P.O.W. Mafemi Crescent, Gundumar Utako, Abuja.

Rashin makaranta a yankin Abuja ya sa yara tafiyar kilomita bakwai a kafa domin zuwa makaranta a Jihar Neja.
15/04/2026

Rashin makaranta a yankin Abuja ya sa yara tafiyar kilomita bakwai a kafa domin zuwa makaranta a Jihar Neja.

Kotu ta yanke wa wani matashi hukuncin kisa ta hanyar rataya, kan laifin yi wa wata mata yankan rago a Gombe
15/04/2026

Kotu ta yanke wa wani matashi hukuncin kisa ta hanyar rataya, kan laifin yi wa wata mata yankan rago a Gombe

Alkalin ya bayyana cewa karar da ke gaban kotun koli na iya kawo karshen batun gaba daya, don haka ya zama dole a dakata...
14/04/2026

Alkalin ya bayyana cewa karar da ke gaban kotun koli na iya kawo karshen batun gaba daya, don haka ya zama dole a dakatar da ci gaba da shari’ar a kotun tarayya har sai kotun koli ta yanke hukunci.

Karin bayani:

Shugaban Majalisar Dattawa, Godswil Akpabio, ya bayyana cewa yanayin tsaro a Najeriya zai inganta bayan zaben 2027.Akpab...
14/04/2026

Shugaban Majalisar Dattawa, Godswil Akpabio, ya bayyana cewa yanayin tsaro a Najeriya zai inganta bayan zaben 2027.
Akpabio ya dora laifin tabarbarewar tsaro a Najeriya a halin yanzu da kusantowar zaben.

Jam'iyyar ADC ya kori Nafiu Bala da ke irirarin zama shugaban jam'iyyar na kasa da kuma Smart Abejide da ke ikirarin zam...
14/04/2026

Jam'iyyar ADC ya kori Nafiu Bala da ke irirarin zama shugaban jam'iyyar na kasa da kuma Smart Abejide da ke ikirarin zama Jagoran jam'iyyar na kasa tare da magoya bayansu.

14/04/2026
14/04/2026

Kalli yadda Shuagaba Tinubu ya kaddamar da sabuwar hedikwatar Hukumar Tattara Hahaji ta Kasa a Abuja

Bidiyo: X/Daddy D.O

Babbar Kotun Tarayya da ke Kaduna ta haramta wa El-Rufai da duk masu yi masa hidima yin duk wata tattaunawa da manema la...
14/04/2026

Babbar Kotun Tarayya da ke Kaduna ta haramta wa El-Rufai da duk masu yi masa hidima yin duk wata tattaunawa da manema labarai har zuwa karshen shari'ar da yake fuskanta a gabata.

Babban Taron Ƙasa na ADC zai gudana a  ranar da ake jiran hukuncin Kotun Ƙoli kan rikicin shugabanci da ya dabaibaye jam...
14/04/2026

Babban Taron Ƙasa na ADC zai gudana a ranar da ake jiran hukuncin Kotun Ƙoli kan rikicin shugabanci da ya dabaibaye jam’iyyar.

Jam’iyyar ADC ta ce duk shirye-shirye sun kammala domin gudanar da babban taronta na ƙasa a yau Litinin, duk da rikicin ...
14/04/2026

Jam’iyyar ADC ta ce duk shirye-shirye sun kammala domin gudanar da babban taronta na ƙasa a yau Litinin, duk da rikicin shugabanci da matsalolin da s**a taso a baya-bayan nan.

Rahotanni sun nuna cewa ana sa ran dubban wakilai za su halarci taron, wanda ake sa ran zai tabbatar da sabon shugabancin jam’iyyar ƙarƙashin tsohon Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata David Mark.

Sai dai wannan mataki na zuwa ne a daidai lokacin da ake ci gaba da shari’ar rikicin shugabancin jam’iyyar, inda ɓangaren Nafiu Bala Gombe ke ƙalubalantar halaccin shugabancin Mark.

Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta ce za ta ci gaba da bibibiyar halin da ake ciki na yanzu har sai an kammala shari’ar, lamarin da ya ƙara dagula al’amura.

Jam’iyyar ta kuma zargi gwamnati da ƙoƙarin hana ta gudanar da taron, musamman ta hanyar hana ta izinin amfani da babban filin wasa na kasa da ke Abuja, amma gwamnati ta musanta zargin.

Duk da waɗannan kalubale, ADC ta jaddada cewa za ta gudanar da taron kamar yadda aka tsara.

Sanata Ali Ndume ya bayyana rashin iya kare rayuka da dukiyoyin jama’a da hukumomi ke yi a matsayin abin takaici, yana m...
14/04/2026

Sanata Ali Ndume ya bayyana rashin iya kare rayuka da dukiyoyin jama’a da hukumomi ke yi a matsayin abin takaici, yana mai kira da a ɗauki matakin gaggawa domin ceto waɗanda har yanzu ke hannun masu garkuwa da mutane.

Address

20 P. O. W Mafemi Crescent, Utako District
Abuja
900001

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Aminiya posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Aminiya:

Share