11/08/2026
Kwankwaso ya bayyana haka ne yayin da yake martani kan zargin da ake yi wa fitaccen mawaƙin siyasa Dauda Kahutu Rarara na yin waƙoƙin cin zarafi ga malamin.
Kwankwason ya ƙara da cewa Rarara ya saba hakan kuma shi ma dda kansa ya yi masa kuma haka siyasa ta gada.