
09/08/2025
Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta Ƙasa (ASUU), ta yi gargaɗi cewa za ta iya sake tsunduma yajin aiki saboda gwamnati ta kasa cika alƙawuran da ta ɗauka.
Ƙungiyar ta ce idan gwamnati ta gaza cika alƙawuran da ta ɗaukar musu, za su koma yajin aiki.