26/12/2025
Tun da Ministan harkokin waje Yusuf Tugga ya tabbatar da cewa da sanin Gwamnatin Nigeria Amurka ta kawo wannan harin, to ya kamata dukkan musulmin Arewa su fito su tambayi gwamnati akan menene dalilin da ya sanya aka kai hari a sokoto....
Shin dama ana halaka kiristoci ne a sokoto ko kuwa yaushe shugabannin kungiyar IS@S suke ayyukansu a jihar sokoto...
Su wa aka kaiwa hari a sokoto, lallai ne ayiwa yan kasa bayani...
Munga yadda shugaban Amurka ya sanar da cewa sun kai hari Nigeria saboda su dakatar da halaka kiristoci da akeyi, to yaushe Sokoto ta zama cibiyar halaka kiristoci a Nigeria...
Wannan fa kamar wata kullalliya ake shirin kullawa musulmin Arewa
Daga Rabiu Biyora..