BDN Hausa

BDN Hausa Jarida don gaskiya da gaskiya
(4)

Wata sabuwa shi kuma Gwamnan Jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, Bada yawun sa aka kori Nyesom Wike daga jam’iyyar PDP,...
15/11/2025

Wata sabuwa shi kuma Gwamnan Jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, Bada yawun sa aka kori Nyesom Wike daga jam’iyyar PDP, kuma Yace hakan ba zai amfani jam’iyyar ba a daidai irin wannan lokacin.

15/11/2025

Sabuwar Wᴀᴋᴀr Dauda Kahutu Rarara sarkin waƙa Tᴀ Zᴀᴍᴀ Rᴇᴀᴅʏ ᴀ Yᴏᴜᴛᴜʙᴇ🎶

Wadannan sune Jadawalin mutanen da Jam'iyar PDP ta koraHE. Ezenwo Nyesom Wike, CON – Minister of the Federal Capital Ter...
15/11/2025

Wadannan sune Jadawalin mutanen da Jam'iyar PDP ta kora

HE. Ezenwo Nyesom Wike, CON – Minister of the Federal Capital Territory

HE. Ayo Fayose – Former Governor of Ekiti State

Senator Samuel Anyanwu – Former PDP National Secretary

Hon. Umar Bature

Adeyemi Ajibade, SAN

Mohammed Abdulrahman

Senator Mao Ohuabunwa

Hon. Austine Nwachukwu

Abraham Amah

George Turner

Chief Dan Orbih

Meye ra'ayin ku akan wannan Kora???

15/11/2025

Jam’iyyar PDP ta kori Ministan FCT Wike, Fayose, Anyanwu, da wasu a taron jam’iyyar da ake gudanarwa.

Ta bakin shugaban Gwamnonin PDP Senator Bala Abdulkadir Mohammed  "Jam’iyyar PDP ta kori Ministan FCT Wike, Fayose, Anya...
15/11/2025

Ta bakin shugaban Gwamnonin PDP Senator Bala Abdulkadir Mohammed "Jam’iyyar PDP ta kori Ministan FCT Wike, Fayose, Anyanwu, da wasu a taron jam’iyyar da ake gudanarwa."

LABARIN HOTO: Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed, ya yi jawabi ga wakilai a babban taron zaben jagorancin jam’iy...
15/11/2025

LABARIN HOTO: Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed, ya yi jawabi ga wakilai a babban taron zaben jagorancin jam’iyyar PDP da ake gudanarwa a Ibadan, babban birnin Jihar Oyo, a yau Asabar.

15/11/2025

Hon Nuhu Zaki, "Jam'iyar PDP zata kwace gwamnati a 2027 domin har yanzu tana nan da Karfin ta kuma zata"

Jikan Marigayi Tsohon Shugaban Kasa, Umaru Musa Yar'adua, Wato Umar Ibrahim Lange, Kenan Yayin da ake bikin Kammala Kara...
15/11/2025

Jikan Marigayi Tsohon Shugaban Kasa, Umaru Musa Yar'adua, Wato Umar Ibrahim Lange, Kenan Yayin da ake bikin Kammala Karatun Digirinsa A Jami'ar Westminster Dake Birnin London.

Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Kara Tura Sojoji a Jihar Zamfara Don Yaki da ‘Yan Ta’addaGwamnatin Tarayya ta kara tura kari...
15/11/2025

Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Kara Tura Sojoji a Jihar Zamfara Don Yaki da ‘Yan Ta’adda

Gwamnatin Tarayya ta kara tura karin sojoji zuwa jihar Zamfara domin ci gaba da yaki da ‘yan bindiga da sauran masu laifi a jihar.

Ƙaramin Ministan Tsaro, Alhaji Bello Matawalle, ne ya bayyana hakan yayin da yake jawabi ga magoya bayan jam’iyyar APC a Gusau a ranar Juma’a.

“Ina nan tafe don haduwa da sojoji domin ba su umarnin da zai tabbatar da dakile ayyukan ‘yan ta’adda da masu aikata laifuka a jihar,” in ji Matawalle.

Ya kara da cewa, “Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ba za ta yi kasa a gwiwa ba wajen shawo kan matsalar rashin tsaro da ke addabar kasar nan. Daga yanzu, babu wanda zai ce yana jiran umarni daga sama. Mu ne za mu ba da umarni kuma za mu tabbatar an kawo karshen duk wani nau’in laifi a fadin kasa.”

Matawalle ya yaba wa magoya bayan APC bisa goyon bayansu ga Shugaba Tinubu a matsayin dan takarar jam’iyyar APC guda daya a zaben 2027.

Ya kuma bayyana Shugaba Tinubu a matsayin “shugaba mai hangen nesa da manufofi da shirye-shiryen da s**a mayar da hankali kan al’umma,” inda ya kawo misalin gina babbar hanya mai layi biyu tsakanin Zaria zuwa Sokoto a matsayin shaida.

Ministan ya yi kira ga ‘yan APC da su ci gaba da wayar da kan jama’a domin samun karin goyon baya ga Tinubu a gabanin zaben gaba.

Ina Sokotawa? Shin Kwalliya tana biyan kuɗin sabulu a mulkin Gwamna Ahmad Aliyu?
15/11/2025

Ina Sokotawa? Shin Kwalliya tana biyan kuɗin sabulu a mulkin Gwamna Ahmad Aliyu?

An ga fastocin tsohon Shugaban Ƙasa Goodluck Jonathan haɗe da na gwamnan jihar Bauchi Sanata Bala Muhammad na yawo a wur...
15/11/2025

An ga fastocin tsohon Shugaban Ƙasa Goodluck Jonathan haɗe da na gwamnan jihar Bauchi Sanata Bala Muhammad na yawo a wurin babban taron jam'iyyar PDP da ke gudana yau a Ibadan na jihar Oyo, hotunan da ke nuna goyon bayan wasu ƴan jam'iyyar na Goodluck da gwamnan Bauchi su tsaya takaran shugaban ƙasa a 2027.

Ya kuke ganin wannan Haɗin???

HOTUNA: Daga Masallacin Juma'a na Izala dake Gwallaga a cikin garin Bauchi yayinda hukumar ƴan kwana-kwana, ta kashe Gob...
14/11/2025

HOTUNA: Daga Masallacin Juma'a na Izala dake Gwallaga a cikin garin Bauchi yayinda hukumar ƴan kwana-kwana, ta kashe Gobara a faɗin Jihar Bauchi, ta kai ziyarar wayar dakan Jama’a domin sanin hanyoyin da zasu rinƙa wurin kaucewa tashin gobara.

Address

Abuja
Bauchi

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when BDN Hausa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share