
05/08/2025
Yadda matashiya Nafisa Abdullahi ‘yar jihar Yobe ta doke kasashe 69 a gasar iya harshen Ingilishi ya kamata gwamnatin Nijeriya ta ba ta kyautar dala 100,000 da gida mai daki uku a Abuja da kyautar lambar girmamawa ta OON kamar yadda gwamnatin ta yi wa ‘yan matan Super Falcons wadanda s**a ci gasar kwallon kafa ta mata a Afirka in ji Sheikh Isa Ali Pantami