20/05/2026
An bayyana nasaran da Gwamnan jihar Gombe Muhammadu Inuwa Yahaya ya samu ne yayin wani taron manema labarai da shugaban kwamitin zaben fidda gwani na jam'iyyar APC a Jihar Gombe, Malam Labiru Musa Kafur, ya gudanar
Malam Labiru Musa ya sanar da cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya samu jimillar kuri’u 131,009, hakan yasa ya zama wanda ya samu tikitin tsayawa takarar babban zabe a karkashin jam'iyyar.