Nagari Tv

Nagari Tv share most important thing to the people �

18/09/2025

Muhammadu Rasulullah ﷺ
🥰💓

Big shout out to my newest top fans! 💎 Abubakar Bala, Jamilu Koramaje, Ismail Sulaiman, Üsmãñ Bïñ Äffâñ, Zailani M Muham...
15/09/2025

Big shout out to my newest top fans! 💎 Abubakar Bala, Jamilu Koramaje, Ismail Sulaiman, Üsmãñ Bïñ Äffâñ, Zailani M Muhammad, Haruna Tanimu, Bashir Sadanu, Fareedha Umar, Zakari Tini, Alla Alla, Sadam Abdullahi, Real Salisu Ismail, Youssouf Z Ibrahim, Yusuf Moh'd Auwal, Muhammad Munir Rabiu, Halilu Idi, Abdullahi Muhammad, Gaddafi Zakari Iliyasu, Auwal Ibrahim, Suleman Nafiu, Abdull Ado Abanderi, خضر ود الحديب هوساوي

Drop a comment to welcome them to our community,

12/09/2025

Allah Kayimana Dalilin Zuwa Ziyarar Annabi Muhammadu S.A.W

SAW❤️
11/09/2025

SAW❤️

11/09/2025
AZKĀR na tashin daga bacci kamar yadda Annabi ﷺ ya koyar:1. Addu’ar farko da ake cewa idan aka tashi:> ٱلْحَمْدُ لِلَّهِ...
11/09/2025

AZKĀR na tashin daga bacci kamar yadda Annabi ﷺ ya koyar:

1. Addu’ar farko da ake cewa idan aka tashi:

> ٱلْحَمْدُ لِلَّهِ ٱلَّذِىٓ أَحْيَانَا بَعْدَ مَآ أَمَاتَنَا وَإِلَيْهِ ٱلنُّشُورُ
Alhamdu lillāhil-ladhī aḥyānā ba‘da mā amātanā wa ilaihin-nushūr.
Ma’ana: “Godiya ta tabbata ga Allah wanda ya tashe mu bayan mutuwar bacci, kuma zuwa gare Shi ne tashi (rai bayan mutuwa).” (Bukhari da Muslim)

2. Karatun ayar kursiyyu idan aka farka.

(Ayat-ul-Kursiyyu: Suratul Baqara, aya ta 255).
Wannan kariya ce daga shaidanu da sharri.

3. Karanta Suratul Ikhlās, Falaq da Nās sau uku.

A busa a jiki domin kariya da albarka.

4. Faɗin wannan zikiri:

> لَا إِلٰهَ إِلَّا اللهُ وَحْدَهُ لَا شَرِيكَ لَهُ، لَهُ الْمُلْكُ وَلَهُ الْحَمْدُ، وَهُوَ عَلَىٰ كُلِّ شَيْءٍ قَدِيرٌ
Lā ilāha illallāhu waḥdahu lā sharīka lah, lahul-mulku wa lahul-ḥamdu wa huwa ‘alā kulli shai’in qadīr.

Idan aka fadi wannan sau goma (10), ko sau dari (100), ana samun kariya da lada mai yawa.

5. Addu’ar neman kariya daga sharri mutane da shaiɗanu:

> اللَّهُمَّ إِنِّي أَعُوذُ بِكَ أَنْ أَضِلَّ أَوْ أُضَلَّ، أَوْ أَزِلَّ أَوْ أُزَلَّ، أَوْ أَظْلِمَ أَوْ أُظْلَمَ، أَوْ أَجْهَلَ أَوْ يُجْهَلَ عَلَيَّ
Allahumma innī a‘ūdhu bika an aḍilla aw uḍalla, aw azilla aw uzalla, aw aẓlima aw uẓlama, aw ajhala aw yujhala ‘alayya.
Ma’ana: “Ya Allah ina neman tsari a wurinka daga yin kuskure ko a kuskure ni, daga yin zalunci ko a zalunce ni, daga jahilci ko a yi min jahilci.”

Babbancin Tsakanin Sujjadar Kabali da Ba'adi.1. SUJJADAR KABLIYA:- Ana yin ta ne kafin sallama. Bayan mutum ya yi tahiya...
07/09/2025

Babbancin Tsakanin Sujjadar Kabali da Ba'adi.

1. SUJJADAR KABLIYA:- Ana yin ta ne kafin sallama. Bayan mutum ya yi tahiya, kafin ya yi sallama, sai ya sake yin wasu sujjadu guda biyu, sannan ya sake yin wata tahiyar, Sannan ya yi sallama. Wannan ita ce Sajjadar Kabaliya.

Dalilan da suke sawa ayi ta:- Idan mutum ya yi ragi a cikin Sallarsa, ko kuma ya tauye wasu sunnoni Karfafa guda biyu ko sama da haka. (atakaice kenan).

YADDA AKE YINTA:- Ana yin ta ne bayan an yi tahiya kafin sallama, sai a sake yin wasu sujjadu‎ guda biyu, sannan ba'ayin tahiya sallama. Kawai za'ayi

2. SUJJADAR BA'ADIYA:- Ana yin ta ne yayin da aka kara wani abu a cikin Sallah. Ko kuma yayin da mutum ya mance da wata farillah, ko kuma rukuni daga cikin sallar sa.‎ Bayan ya kawo wannan farillar da ya mance, to sai yayi sujjada Ba'adiya.

Dalilan da suke sawa ayi ta:- Idan mutum yayi kari a cikin Sallarsa, ko kuma yayi dogon tunani a cikin sallarsa ta yanda bai iya tuna raka'o'i nawa ne yayi. (atakaice kenan).

YADDA AKE YINTA:- Ana yin ta ne bayan an yi tahiya an yi sallama, sai a sake yin wasu sujjadu‎ guda biyu, sannan ba ayin tahiya sallama kawai zaayi

(WALLAHU A'ALAM).

ANNABI MUHAMMADU(S.A.W);❤️❤️Wata Rana, Abu Jahal Ya 'Dauko Dutse Zai Kwad'awa MANZON ALLAH(S.A.W) Alhali Yana Cikin Sujj...
07/09/2025

ANNABI MUHAMMADU(S.A.W);❤️❤️

Wata Rana, Abu Jahal Ya 'Dauko Dutse Zai Kwad'awa MANZON ALLAH(S.A.W) Alhali Yana Cikin Sujjada,

Sai Aka Ga Ya Koma Da-Baya-Da-Baya Da Dutsen a Hannunsa,

‘Yan-uwansa Kafirai, S**a Tambaye Shi Cewa;

Me Ya Sa Ya Dawo Alhali Ga Shi Ya Je Ya Same Shi a Sujjadar Nan Da Yake Yi Bai 'Kwada Ma Sa Ba???

Sai Ya Ce Musu; “Ai Wani Rakumi Na Gani Ya Bude Bakinsa Kamar Zai Cinye Makkah Baki 'Daya, Ba Ma Ni Ba Kawai”,

MANZON ALLAH(S.A.W) Ya Ce; “Jibrilu Ya Gani, Kuma Da Ya Jefa Dutsen Da Ya Gama Da Shi”.

******

Anan, Ta6ewa Ce Ta Hana Abu Jahal Ya Musulunta,

Amma Ba Wai Don Bai Ga Mu’ujizozin Da Ya San Cewa; MANZON ALLAH(S.A.W) Ma’aiki Ne Na ALLAH(S.W.T) Ba.

Tsira Da Amincin ALLAH Su Ƙara Tabbata Gare Ka Ya Mafakar Halittun ALLAH(S.A.W)👏❣️🙏

ALLAH Ya 'Kara Mana 'Kaunar MA'AIKI(S.A.W) Ameeeeeen❣️🙏🙏

07/09/2025

YANZU-YANZU
A Safiyar LAHADI Kowa Ya Fito Yayi Gaisuwa Ga
Muhammadur Rasulullah
S.A.W ﷺ💎

Address

Tafawa Balewa Estate
Bauchi

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Nagari Tv posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share