ASU Media TV

ASU Media TV ASU Media TV Online. 09037484655

ASU MEDIA Gidan Jaridace ta Mai Zamanka wacce aka Samar da ita Dan isar da sakonni tareda fitar da sahihan labarai, Da kuma tallace-tallace wa kamfanoni da sauransu.

Sauyin Sheka ...
06/06/2026

Sauyin Sheka ...

06/06/2026

Tareda Isma'il Alhassan Musa Shugaban Qungiyar Northern Youth Assembly Reshen Jihar Bauchi.

A Zaɓen 2027 za mu zazzaga wa Tinubu ruwan ƙuri'u a Arewa Maso Gabas a matsayin sakayya kan aikin titin Gombe zuwa Biu d...
06/06/2026

A Zaɓen 2027 za mu zazzaga wa Tinubu ruwan ƙuri'u a Arewa Maso Gabas a matsayin sakayya kan aikin titin Gombe zuwa Biu da ya amince a yi mana, In Ji Sanata Muhammad Ali Ndume.

Gwanin burgewa fitacciyar ƴar wasan ƙwallon ƙafan mata ta Najeriya Asisat Oshoala a ƙasa mai tsarki.
06/06/2026

Gwanin burgewa fitacciyar ƴar wasan ƙwallon ƙafan mata ta Najeriya Asisat Oshoala a ƙasa mai tsarki.

06/06/2026

Dakarun Sojin Najeriya, sun k**a Kachalla Halilu wanda ake zargin ɗaya daga cikin shugabannin ’yan bindga ne a Jihar Zamfara.
~Aminiya~

Masana'antar Shirya Finafinan Hausa Da Hukumar Taimakekeniyar Lafiya Ta Jihar Kano Sun Ƙulla Wata Haɗaka Domin Tallafawa...
06/06/2026

Masana'antar Shirya Finafinan Hausa Da Hukumar Taimakekeniyar Lafiya Ta Jihar Kano Sun Ƙulla Wata Haɗaka Domin Tallafawa Marasa Lafiyar Dake Cikin Masana'antar

Sheik Nuru Khalid Ya Soma Samun Sauƙi A Inda Yake Jinya A Ƙasar Saudiyya Bayan Ya Je Aikin Hajji
06/06/2026

Sheik Nuru Khalid Ya Soma Samun Sauƙi A Inda Yake Jinya A Ƙasar Saudiyya Bayan Ya Je Aikin Hajji

Daga :- Datti AlsalafyDAGA JIHAR BAUCHIJiya alhamis an gwabza kazamin rikici tsakanin fulanin daji da manoma a kauyukan ...
05/06/2026

Daga :- Datti Alsalafy

DAGA JIHAR BAUCHI

Jiya alhamis an gwabza kazamin rikici tsakanin fulanin daji da manoma a kauyukan Lanzai da Dosho dake karamar hukumar Darazo jihar Bauchi

A lokacin rikicin fulani sun hallaka manoma mutum biyar, rundinar 'yan sandan jihar Bauchi sun kai daukin gaggawa, imbanda haka da rayuka da dama sun salwanta

Bayan haka mutane da dama sun samu munanan raunuka, an gudanar da jana'izar wadanda s**a rasu dazu

Gaskiya fulanon daji da suke aikata ta'addanci suna neman zama annoba a yankin Arewacin Nigeria, ya k**ata Gwamnati su fito da hanyoyi na magance matsalar nan

Allah Ka shiryar da fulanin daji da suke aikata ta'addanci

Mai Martaba Sarkin Bauchi Alh Dr Rilwanu Sulaiman Adamu ya nada  Alh Shamsuddeen Aminu Adamu Jumba amatsayin Sabo Bunun ...
03/06/2026

Mai Martaba Sarkin Bauchi Alh Dr Rilwanu Sulaiman Adamu ya nada Alh Shamsuddeen Aminu Adamu Jumba amatsayin Sabo Bunun Bauchi .

MUTUWA: Jihar Kano Ta Yi Rashin Hamshaƙin Ɗan Kasuwar Mai Da Gidaje, Alhaji Audu Manaja, Ya Rasu Yana Da Shekaru 68 A Du...
03/06/2026

MUTUWA: Jihar Kano Ta Yi Rashin Hamshaƙin Ɗan Kasuwar Mai Da Gidaje, Alhaji Audu Manaja, Ya Rasu Yana Da Shekaru 68 A Duniya

Allah Ya yi wa shahararren ɗan kasuwar man fetur da gidaje a Jihar Kano, Alhaji Abdullahi Ahmad, wanda aka fi sani da Audu Manaja rasuwa bayan ya sha fama da rashin lafiya.

Ɗan marigayin, Surajo Audu Manager, shi ne ya tabbatar da rasuwar. Ya rasu ne da sanyin safiyar ranar Laraba a Asibitin Saudi German da ke birnin Alƙahira na Masar. Ya rasu yana da shekaru 68 a Duniya, k**ar yadda Dokin Ƙarfe TV ta ruwaito.

Audu Manager na daga cikin fitattun ƴan kasuwa a Kano, inda ya yi fice a harkar man fetur da zuba jari a fannin gidaje. Rasuwar tasa ta jawo alhini a tsakanin iyalai, abokan hulɗa da al’ummar Kano baki ɗaya.

Address

Bauchi

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when ASU Media TV posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to ASU Media TV:

Share