ASU Media TV

ASU Media TV ASU Media TV Online. 09037484655
(1)

ASU MEDIA Gidan Jaridace ta Mai Zamanka wacce aka Samar da ita Dan isar da sakonni tareda fitar da sahihan labarai, Da kuma tallace-tallace wa kamfanoni da sauransu.

An daura auren Rahama Sadau a Kaduna
09/08/2025

An daura auren Rahama Sadau a Kaduna

Gayyata Gayyata Gayyata.Amadadin ni kaina Moh'd Alkasim da dukkanin ilahirin magoya bayan Jam'iyyar ADC na Jihar Bauchi,...
09/08/2025

Gayyata Gayyata Gayyata.

Amadadin ni kaina Moh'd Alkasim da dukkanin ilahirin magoya bayan Jam'iyyar ADC na Jihar Bauchi, musamman ma'abauta Shafukan sadarwa na yanar Gizo, muna sanar da taron da zamu gudanar a Jibi Litinin 11/08/2025 da misalin karfe 3:30 a takin taron Stable Plaza dake titin Ahmadu Bello way daura da Bankin Fidelity dake nan cikin garin Bauchi .

Allah ya bada ikon Halar ta Amin .

Sanarwa :- Moh'd Alkasim

Dan gwagwarmaya Omoyele Sowore ya shaƙi iskar 'yanci.
08/08/2025

Dan gwagwarmaya Omoyele Sowore ya shaƙi iskar 'yanci.

Sojojin Nijeriya Sun Kashe Manya-manyan Kwamandojin 'Yan BindigaShelkwatar Tsaron Nijeriya DHQ ta bayyana cewa a watan Y...
08/08/2025

Sojojin Nijeriya Sun Kashe Manya-manyan Kwamandojin 'Yan Bindiga

Shelkwatar Tsaron Nijeriya DHQ ta bayyana cewa a watan Yuli dakarun Nijeriya sun samu nasarar kashe manya-manyan kwamandojin ‘yan bindiga, sannan sun ceto mutune 134 da ƙwato man fetur ɗin da kuɗinsa ya kai Naira biliyan 1.31 daga hannun ɓarayi.

Jamin’in yaɗa labarai na rundunar Markus Kangye ne ya sanar da haka ranar Juma’a a Abuja.

YANZU-YANZU: Ɗantakaran Shugaban ƙasa a zaɓen 2023 Peter Obi ya iso Birnin Bauchi don ziyarar duba wasu Makarantu.
08/08/2025

YANZU-YANZU: Ɗantakaran Shugaban ƙasa a zaɓen 2023 Peter Obi ya iso Birnin Bauchi don ziyarar duba wasu Makarantu.

Da Dumi Duminsa....... LIST OF NEW ELECTED EXECUTIVE AT ADC PARTY CONGRESS BAUCHI STATE 9TH APRIL 2022S/NNames Position ...
08/08/2025

Da Dumi Duminsa.......
LIST OF NEW ELECTED EXECUTIVE AT ADC PARTY CONGRESS BAUCHI STATE 9TH APRIL 2022
S/N
Names
Position
Phone Number

Hassan Haruna
State Chairman
08029435802

Hon Mamuda Hassan Tabla
Dep. State Chairman

Alh. Hassan Abubakar Bulkachuwa
Vice Chair. Bauchi North

Yusuf Raqis
Vice Chair. Bauchi South

Ahmed Yarima Danrimi
Vice Chair. Bauchi Central
08063960243

Hon Adamu Aliyu Jama’are
State Secretary

Dahiru Isah Barau (Bogoro)
Dep. State Secretary

Abdulrasheed M. Bauchi
Assist. Sec. Bauchi South

Sani Umar Azare
Assist. Sec. Bauchi North

Ibrahim Boyi
Assist. Sec. Bauchi Central

Saleh Muhammad
State Publicity Secretary

Hon. Hassanu Y.G.
Dep. State Publicity Secretary

Aliyu Umar
State Treasurer

Bashir Abubakar
Dep. State. Treasurer

Aishatu Adamu Dikko
Assist. Treasurer Bauchi South

Baba Nayayu
Assist. Treasurer Bauchi North

Jamilu Abubakar Kariya
Assist. Treasurer Bauchi Central

Adamu Alhaji Shalumma (Gamawa)
State Financial Secretary

Sulei M. Ningi
Dep. State financial Secretary

Ibrahim Bappa
Assist. Financial Sec. Bauchi South

Aliya Babaji Umar
Assist. Financial Sec. Bauchi North

Bala Mohammed Yahaya ( Dambam)
Assist. Financial Sec. Bauchi Central

Faisal Adamu Burga
State Organizing Secretary

Muhammad Tabako Gamawa
Dep. State Organizing Sec

Saidu Kasim (Dan- Darman) L/K

Assist. Organizing Sec. Bauchi South

Muhammed Bilyaminu Zaki
Assist. Organizing Sec. Bauchi NOrth
08065797307

Suleiman Abdullahi Haske (Darazo)
Assist. Organizing Sec. Bauchi Central

Danladi Matawalle
State Coordinator Electoral Matters and INEC Liaison

Mahmood Bello Darazo
Dep. State Coordinator Electoral Matters and INEC Liaison

Barr. Sadiq Yusuf (Ganjuwa)
State Legal Adviser

Barrister Muhammed A. Muhammed Dambam
Dep. State Legal Adviser

Abdullahi Shehu
State Auditor

Baba Abba (missau)
Dep. State Auditor

Adamu Umar
State Welfare Sec

Abdulrazak Panti
Dep. State Welfare Sec

Asma’u Ali
State Women Leader

Zuwaira Garba
Dep. State Women Leader

Sushi Habila
Assist. Women Leader BAU South

Balkisu Adamu
Assist. Women Leader BAU North

Jummai Muhammad
Assist. Women Leader BAU Central

Dan’azumi Garba
State Youth Leader

Muhammed Abubakar Maggi Jama’are
Dep. State Youth Leader
07060698606

Usman Maidawa Lame Toro
Assist. State Youth Leader BAU South

Yusuf Planning Zaki
Assist. State Youth Leader BAU North

Danlafia Abdu (Misau)
Assist. State Youth Leader BAU Central

Hon. Surajo Tanko
Chief Whip

Mallam Baba Fitti
Deputy Chief Whip

M.B. Yuguda
B.O.T

Garba Aliyu
B.O.T

Ali Zadawa
Ex- Officio

Sadiq Muhammad
Ex- Officio

Safwan Muhammad
Ex- Officio

Dina Musa
Ex- Officio

Muhammmed Sani Giade
Ex- Officio n
H08036194817

Ishaya Bogoro
Ex- Officio

07/08/2025

Bělĺò Túřǰì ya saki sabon sako ...

IGP KAYODE EGBETOKUN BARAZANA NE GA NAJERIYA!Cewar Dan Bello Wannan mutumin ba shugaban ‘yan sanda bane — makaryaci ne, ...
06/08/2025

IGP KAYODE EGBETOKUN BARAZANA NE GA NAJERIYA!
Cewar Dan Bello

Wannan mutumin ba shugaban ‘yan sanda bane — makaryaci ne, mai raina doka, kuma annoba ce ga tsarin mulki!

Egbetokun yana fyade wa kundin tsarin mulki, yana wulakanta dokoki, yana amfani da ofishi don ramuwar gayya da rigimar kansa. Shugaban rundunar da ke dora doka a ƙasa shi ke take ta da ƙafa!

An ce ya yi murabus tun 04/09/2025, amma Tinubu ya juya doka ya ƙara masa wa’adi. To me ya rage da ba zai iya yi ba?

Yanzu kuma ya tsare Sowore saboda soki — wato muna rayuwa ne a cikin gwamnati mai tsoron gaskiya?

IGP ɗin da ke hana yancin magana ba IGP bane — barazana ce ga al’umma!

Tinubu ya kore shi yanzu! Ba gobe ba.
Egbetokun sai ya tafi — ko da me!
Dan Bello

Fans.

06/08/2025
Gwamna Yusuf ya fitar da gargaɗi ga ma’aikatan gwamnati bayan murabus ɗin NamadiGwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yu...
06/08/2025

Gwamna Yusuf ya fitar da gargaɗi ga ma’aikatan gwamnati bayan murabus ɗin Namadi

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya fitar da gargaɗi mai tsanani ga dukkan jami’an gwamnati bayan murabus ɗin Kwamishinan Sufuri, Alhaji Ibrahim Namadi Dala, wanda ya yi murabus biyo bayan cece-kuce kan belin wanda ake zargi da safarar miyagun ƙwayoyi.

A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya fitar, Gwamna Yusuf ya bayyana haka ne yayin taron majalisar zartarwa na 30 da aka gudanar a gidan gwamnati a ranar Laraba.

Gwamnan ya jaddada cewa gwamnatinsa ba za ta lamunci duk wani hali da zai lalata ƙimar da ta gina ba, yana mai cewa duk jami’in da ya kasa riƙe amana ya fi dacewa da ya ajiye aikinsa.

Ya ce yaƙi da miyagun ƙwayoyi da sauran munanan dabi’u na daga cikin ginshiƙan gwamnatinsa, tare da gargadin cewa duk wanda aka samu da hannu kai tsaye ko a kaikaice wajen irin waɗannan laifuka zai fuskanci hukunci.

Gwamnan ya kuma yi kira ga masu rike da mukamai su gudanar da ayyukansu bisa gaskiya, rikon amana da kima, domin kare mutuncin gwamnatin da suke wakilta.

INEC ta gargadi jam’iyyun siyasa a Najeriya kan fara yaƙin neman zaɓe tun kafin lokacin da doka ta kayyade.
06/08/2025

INEC ta gargadi jam’iyyun siyasa a Najeriya kan fara yaƙin neman zaɓe tun kafin lokacin da doka ta kayyade.

05/08/2025

Bani da Burin da ta wuce inga na Auri, Alh Aliko Dangwate, cewar Aisha Haruna Gimbiyar mawakan Bauchi.

Shin ya kuke ganin wannan kudiri nata ?

Address

Bauchi

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when ASU Media TV posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to ASU Media TV:

Share