05/01/2026
Inna lillahi wa inna ilayhi raji’un.
Allah Ya yi wa Sadiya Al-Kasim Dauda (Ummi) rasuwa bayan fama da rashin lafiya.
Marigayiya ta kasance ’yar uwa ga Dauda Kasim (DK), Babagana Dansanda, da kuma Shugaban Bichi News, Ibrahim Kabir Abubakar.
Za a yi jana’izarta da misalin ƙarfe 7:30 na safiyar yau Litinin, 05/01/2026 a gidan Marigayi Garba Police dake Yar Kasuwa, Bichi.
Allah Ya gafarta mata, Ya jiƙan ta, Ya sanya Aljannatul Firdausi ta zama makomarta.