Nagari FM B/Kebbi

Nagari FM B/Kebbi Nagari FM radio 88.7 birnin kebbi.

17/10/2025

Sa’adatu Sulaiman Kamba dauke da cikakkun labarai.

INDA RANKA: Wani matashi mai suna Lawal Faruq ya fusata ya banka wa budurwarsa wuta, saboda haushin rabuwar da s**a yi d...
17/10/2025

INDA RANKA: Wani matashi mai suna Lawal Faruq ya fusata ya banka wa budurwarsa wuta, saboda haushin rabuwar da s**a yi duk da alkawarin da s**a dauka cewa ba za su taba rabuwa ba.

karin bayani duba comments section 👇

17/10/2025

Rahotanni sun bayyana cewa ’yan bindiga sun kashe ’yan sanda biyar da askarawa uku a Jihar Zamfara. Nagari FM B/Kebbi

Ku kasance da Usman Bello Maruda daga gidan radio Nagari fm Birnin kebbi akan mita 88.7.A Zango na ukku domin Jin shirye...
17/10/2025

Ku kasance da Usman Bello Maruda daga gidan radio Nagari fm Birnin kebbi akan mita 88.7.

A Zango na ukku domin Jin shirye shiryen da akayi muku tanadi masu ilmatarwa, fadakarwa tare da Nishadantarwa.

Gwamnonin jam’iyyar APC sun kammala taronsu da s**a gudanar a Jihar Kebbi ƙarƙashin jagorancin Shugaban ƙungiyar gwamnon...
17/10/2025

Gwamnonin jam’iyyar APC sun kammala taronsu da s**a gudanar a Jihar Kebbi ƙarƙashin jagorancin Shugaban ƙungiyar gwamnonin, kuma Gwamnan Jihar Imo, Hope Uzodinma.

A ganinku, me s**a tattauna a kai ?

17/10/2025

Babu wani yiwuwar jam’iyyar ADC za ta lashe zaɓen 2027 a Jihar Kebbi, in ji Shugaban Ƙaramar Hukumar Maiyama, Hon. Adamu Aliyu.

Nagari FM B/Kebbi

Yanzu Babu Wata Jam'iyya a Najeriya face jam'iyyar APC- Inji Gwamnonin Jam'iyyar APC
17/10/2025

Yanzu Babu Wata Jam'iyya a Najeriya face jam'iyyar APC- Inji Gwamnonin Jam'iyyar APC

Gamayyar Gwamnonin Jam'iyyar APC Sun Bayyana Aniyarsu Na Cigaba da Samar da Romon Demokradiyya Ga Al'ummar Ƙasa Baki day...
17/10/2025

Gamayyar Gwamnonin Jam'iyyar APC Sun Bayyana Aniyarsu Na Cigaba da Samar da Romon Demokradiyya Ga Al'ummar Ƙasa Baki daya.

Taron Gwamnonin Jam'iyyar APC Wanda Gwamnan Jahar Imo Hope Uzodimma ke Jagoranta Na cigaba da Gudana A Jahar Kebbi
16/10/2025

Taron Gwamnonin Jam'iyyar APC Wanda Gwamnan Jahar Imo Hope Uzodimma ke Jagoranta Na cigaba da Gudana A Jahar Kebbi

Gwamnatin Tarayya Ta Musanta Rahoton Dake Cewa Ba Bukatar Jarabawar Share Fagen Shiga Jami'a Gabanin Samun Gurbin Karatu...
16/10/2025

Gwamnatin Tarayya Ta Musanta Rahoton Dake Cewa Ba Bukatar Jarabawar Share Fagen Shiga Jami'a Gabanin Samun Gurbin Karatu a Makarantun Gaba Da Sakandare. inji Ministan ilmi na kasa Tunji Alausa

Ƴan Bindiga Sun Halaka Mutane Takwas A Zamfara - Gwamna Dauda LawalGwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya tabbatar da ce...
16/10/2025

Ƴan Bindiga Sun Halaka Mutane Takwas A Zamfara - Gwamna Dauda Lawal

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya tabbatar da cewa wasu ‘yan bindiga sun kai wani mummunan hari a jihar, inda s**a hallaka mutane takwas.

A cewar sanarwar da Gwamnan ya wallafa a shafinsa na sada zumunta, harin ya faru ne a tsakanin Tsafe da Yankara, a kan hanyar Gusau zuwa Funtuwa.

Rahotanni sun nuna cewa maharan sun yi kwanton ɓauna ga matafiya a yankin, inda s**a bude musu wuta ba zato ba tsammani, lamarin da ya yi sanadiyyar mutuwar mutum takwas.

Gwamnatin jihar ta bayyana jimami da tausayinta ga iyalan mamatan, tare da tabbatar da cewa za ta ci gaba da aiki kafada da kafada da hukumomin tsaro domin magance matsalar tsaro a jihar.

16/10/2025

Labaran nagari FM radio birnin kebbi

Address

Ahmadu Bello Way
Birnin-Kebbi

Telephone

+2348123628298

Website

https://radio.garden/listen/nagari-fm-88-7/nloKmtFr

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Nagari FM B/Kebbi posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Nagari FM B/Kebbi:

Share

Category