18/12/2025
Aure dole......
Part...... 1......
.......™"Dasauri ta fanno da gudu ta nufi Rumfar
Malam,Yana ganinta Yana ganinta yace
kinyi tsi yar gidan Malam bakyajin
magana.
" Tace Malam cu habu ne yake dukana
Waina fita babu ando,kunsan dai
maganar yara bakinsu Akwai tsami Kuma
wai 'Nashiga dakinsu Nadauki wayanshi
Nayi Game shine yabugeni.
"Ai Malam idan akwai abinda yatsana bai
Wuce Adaki Dijaba Acewarshi baisaka
Sunan 'Uwarshi don adaketaba.
" Yariko Hannunta yace zo mushiga Yau
sauna bigeshi Kar ku dauka dukan wasa
dukan Kato.
"Yana shigowa Yasamu Inna Uwargida
Yacimata Mutunci Kuma Yace taja wa
danta kunne kada yakara dukar Masa
Uwa.Shiru Inna Uwargida tayi Tana
mamakin Hali irin na Malam indai kana
son kaga bacinran Malam kadaki Dije'Ta
tabe baki tawuce tana gunguni tana cewa
Yarinya daga ita har Uwarta basa laifi
Mtse tayi tsaki Tashige dakinta.
**********
" Wa cece Dije,Sunan yadauko Asaline
daga Sunan Mahaifiyar Malam,Malam
Yanada Yaya goma sha shidda,Wanda
Duk Mazane 'Dije ce kawai Mace Wacce
Amaryar shi Aishatu Wadda Suke kira Da
Indo, Kuma'Dije ce kadai Yarta, Ayanzu
"Dije tanada shekara Goma Aduniya
Wanda ko kai Idan Kaga tabarar datakeyi
saika Rike Baki.
" Sannan Tanada Wata Halitta Mai Kyau
Da tsari,'Dije dai farace tas Ga dogon
hanci siriri gabakinta Dan karamai ga ta
da gashi Irin na fulanin Asali.gata yar
duma duma komai cas cas k**ar
andasa mata Sannan duk yawan gashinta
sai Malam yazauna Akeyinshi.
"Sannan yana matukar Son mahaifiyar
Wanda son dayakeyiwa Mahaifiyarta ne
yadawo kanta.'Saidai duk son dayakeyiwa
Indo ita ko kadan bata Sonshi,Tunda Aka
haifi Indo Kulawar 'Dije tadawo Hannun
Malam Don cewa tayi bazata shayar da
itaba,Haka Malam Ya tattara Indo takoma
Dakin Inna Uwargida Mata mai hakuri Da
juriya duk suru tunda Malam Zaiyi badai
Tadaga ido ta kalleshiba Saboda
Hakurinta Da juriya,
'Ita Inna Uwargida tanada Yaya Tara Duk
Maza Sai Haule Mai 'Yaya Shidda Itace
Ta tsakiyar,Sai Indo Amarya Ita Kuma
daya, Itace " Dije Uwar Yan Rigima,"Malam Mahaifin Dije Asalinshi Ba
fullatanine Dan Asalin Jihar
Adamawa,Anan Aka Haifeshi Yagirma
Wanda tun Yana karami Mahaifansa S**a
mutu.sai Rokonshi Yadawo Hannun
Mahaifin Indo Mahaifiyar Dija.Mahaifin
Indo Aminin Mahaifin Malam ne.'Malam Hamisu Dan Borno Shine
Cikakken Sunan Mahaifin 'Indo.Mahaifin
"Indo Matanshi Hudu' Uwargida Itace
Surbajo Mahaifiyar Indo, Tanada Yaya
Goma "Indo ce Kawai Mace,Sai Falmata
Itace Ta biyu Ita Yar 'Uwar Malam Hamisu
ce Sunkasance 'Yan Maiduguri Borno
State.
"Sai Habiba Ita Yar Adamawace Yayanta
Tara,Duk Mata "Sai Halima Mai "Yaya
Shidda Ita Ma yar Adamawa ce.
" Malam Hamisu Mahaifin Indo Shine Ya
karbi Abubakar Alokacinda Mahaifinshi
Yarasu.Wanda Yakasance Amininshi
Sosai.Abubakar tunda Yataso Saida Yayi
Shekara Goma Sha Biyar Sannan Aka
Haifi 'Indo Yanansonta Tun tana
Karama,Alokacin Kuma Yayi Saukar
Alqur'Ani Mai girma.
"Sanda Yakai Shekara Ashirin'Alokacin
Indo Shekararta Biyar Kuma 'Alokacin
Wani Abokin "Malam Harisu Maisuna
Jabbama Yayi Sha'awar Hada Yarsa Da
Abubakar.
" Malam Hamisu Yasan Asalin Jabbama
Mutunne Mai Hakuri Da dattaku
Sosai.Gashi Da Kyauta 'Shiyyasa Ma Da
Ya Tuntubi "Malam Harisu Da Maganar
Ya Yadda Akancewa Zai Kebe Da
Abubakar Din Yaji Ta Bakishi.Haka Kuwa
Akayi Sanda Ya nemeshi Da Maganar Ya
Amince Batareda Yace Komai Ba Saboda
Yanajin Kunyar Malam, Dan ko Kashi Yau
Malam Yace Zai Hadashi Dashi Baijin
Komai Don 'Yafi Karfin Haka
Awajenshi.Babu Bata lokaci akayi Aure.Ta
tare.
" Malam Abubakar Shima Yazama
Babban Mutun 'Inda Haryanzu "Indo Tana
cikin Ranshi. Ya Kara Aure Don
Uwargidanshi Tazo Masa Da Cewa
Kawarta Hadiza Batada Miji Kuma Dan
Allah Ya Aureta. Ta Nada kirki Don
Alokacinda Tahaifi "Mustafa Shine Danta
Nafari.Ita ke zuwa ta taya ta Aiki da
komai.Shiyyasa Take Ganin
Mutuncinta'Malam Da farko Bai
Aminceba Daga Baya "Ya Saboda Ya
Matar Tashi Ta shiga Damuwa.Bayan
Anyi Aurensu Ta Haifi Danta Namiji
Hakilu,Nanfa Hadiza Tazage Tana Yiwa
Kawar Tata Rashin Mutunci Tawa Uwa Da
Uba.
" Ita Kuwa duk Abinda Zatayi Mata Bata
Taba Kallonta Da Abinba.Hasalima Saidai
Tayi Murmushi'Ana Hakane "Indo Ta
Zama Budurwa Ayanzu Tanada Shekara
Shadaya Daidai. "Malam Kuwa Yana ta
Jiran "Indo Tagirma Dan Yanzu Har
mafarkinta Yakeyi. Yana Sunbatu
Uwargidanshi Kuwa Kuwa Kullum Yakanyi
Mafarkinta Adakinta,Yanacewa Wayyo
"Indo Kisoni Inbaki Soniba Zan mutu
Abindai Yakai Malam Kamar Zaiyi
Hauka.Hadiza Kuwa " Tace Saidai
Yamutu don Wallahi Babu Abinda
Yashafeni.Uwargida Kuwa Hankalinta
Yatashi Sosai Matuka,Babu Bata Lokaci
Tafadawa "Malam Hamisu halinda Mijinta
Yake ciki.Babu Bata lokaci yazo don
ganin jikin Nashi Yadda Yake.Ko da yazo
Kuwa Alokacin Yana sunbatu 'Yana cewa
Wayyo Allah Na "Indo ina sonki kisoni
Dan Allah,Malam Cikin Dattaku "Yace
Abubakar Meyayi Zafi hakane Malam Ya
tsugunna Yaringa Yimishi Addu'O'i Amma
k**ar Ana turaashi.
" Malam zuwa Yanzu Yagane me
"Abubakar Yake nufi Wato Yada de Yana
son " Indo Yarshi Ya jin jina kai Bayan
yaga yadda Abubakar yasamu bacci.
'Bayan ya Isa Gida yasamu Surbajo