Jafar sa'ad

Jafar sa'ad alhamdulillah ala kulli halin
(6)

__TAMEGARI__PART__17___Jfr sa'ad___>™shiri sosai kowanne bangare keyimusamman bangaren amaren dan kowacce so takeyi taga...
25/08/2025

__TAMEGARI__
PART__17___Jfr sa'ad
___>™shiri sosai kowanne bangare keyi
musamman bangaren amaren dan ko
wacce so takeyi taga ta burge ta bada
kala cikin taron dan haka kowacce ke
babban shiri
dije ce ta shigo gidan direct part din
mamy ta nufa dake upstairs tasan su
yusra na can na shiryawa a zaune ta
same su ana shirin fara yiwa yusrah
kwalliya da sallamarta tashiga dakin wasu
sun amsa wasu kuwa suna sabgar
gabansu da qarasawa tayi inda yusrah ke
zaune tanata hura hanci tace sannu Anty
meye kuma ?
ta fada tare da hararart
ba komai dama zuwa nayi in baki haquri
akan abubuwan da s**a faru a nasan
nayi miki laifi kiyi haquri nasan idan bamu
samu lokaci yau na rokeki ba nasan
bazan samu wata damar ba kuma pls
aunty kiyafemin
kada kai yusra ta shiga yi tare da girgiza
kafa nasan dai badan Allah kika rokeni ba
nasan bazai wuce dan kije gurin dinner
dinnan bane kuma wlh bazaki ba kinji na
rantse dan haka wuce ki tafi munafuka
lah wlh Aunty bahaka bane ka.....naji ta
katseta fice kawai nan duk ba sa'anninki
qara matsowa tayih arda fadawa jikinta
aunty na zanyi missing dinki sosai
finciketa tayi tana fadin zan ciuwarkifa ina
wasa dake ne
sim sim ta juya ta fita yayin da wasu daga
cikin qawayen yusrah ke mata fadan
rashin kyautawar datayi duk tayi banza
dasu
tana fita ta saki dariya tare da fadin woa
ni dije wato ke kin saki baki in baki haquri
kedin banza
waya ta fito da ita ta shiga dannawa
ganin akwai password a jiki yasata buga
tsaki ta bar gurin direct part din mazan
gidan ta nufa duk da tasan zuwa yau ya
cika da baki dan tasan dole akwai masu
zuwa daga nesa
koda ta isa mamaki tayi dan ba kowa tura
qofar tayi a hankali ta shiga 'yar magana
ta jiyo daga bedroom taji muryar naseer
na fadin ai ni inaga daga yau nayi musu
sallama shiyasa gara in kwashe su tun
yanzu inkai su can tunda yanzunma dole
saina dauki kayan dazansa ba gara inyi
me gaba daya ba
habeeb yace gaskiya ka kawo shawara
me kyau nima bari nabi sahunka kawai
na huta
sadaf sadaf ta dinga yi inda ta hangi
wayarsa da wallet a ajiye asaman center table**
sai da ta duba wayar ta tabbatar tashi ce
sannan ta dauka tayi saurin fita labewa
tayi jikin wani corridor kafin ta danna
wayar wani irin farin ciki taji ganin babu
security nan nake ta shiga neman
number yusra my sweet wife taga ansa
da sauri ta shiga gurin rubuta sako
gajeren sako ta rubuta tayi sending ma
wayar yusrah saida ta tabbatar ta ya
shigo kafin tayi delete dinsa a wayar
naseer cikin sanda ta koma ta mayar da
wayar har yanzu be fito ba dan haka tayi
saurin ajiyewa ta fita
dakin su yusrah ta nufa tare da sallama
k**ar dazu
an farawa yusrah kwalliya dan haka ta
nutsu amma ganin dije yasata fadin uban
me yakawo ki kuma ?
qarasawa tayi ta lababa ta ajiye wayar
kafin tace dama yaya naseer ne ze fita
yace inzo in fada miki wai ki duba wayarki
ya turo miki sako
to naji maza bacemin da gani
sim sim ta fice tana dariyar mugunta
wayarta ta laluba ta duba sai taga sakon
nashi kuwa
slm sweety na pls abin nan an qara
lokacin zuwanmu sai zuwa 11 wai sbd
akwai wata qaramar walimar da aka
shirya mana mu da qawayenku so bana
son ki gaji dan haka ki jira dakaina zanzo
daukarki nida big bros da bridge dinsa
amma qawayenki su shirya suyi gaba
kada ki kirani yanzu ina busy in nazo
akwai magana
murmushi tayi bayan tagama karantawa
tare da fadawa kawayenta su kam shewa
s**a sa s**a shiga yimata tsiya kallon
meyin makeup din tayi tace a bari sai
zuwa anjima dan kar ayi ta baci
******
dije ke bawa rufaida dasu husna lbarin
abinda yafaru sun san halin mutuniyar
dan ko a school in malami yayi mata abu
saita san hanyar dazata rama dan haka
koda tagaya musu ihu s**a shiga yi tare
da dada qarawa wutar fetur nan ta shiga
fada musu plan dinta
****
masha Allah tabarakallahu ahsanul
khalikeen iya kyau dije tayi kyau matuqa
inda ta dauki wankan wata arniyan gawun
ta red din material tare da ash din head
gaskiya koni dana ganta na yaba dan tayi
kyau sosai ta fito tamkar amaryar sai baza
kamshi takeyi

Like

___MIJIN KWAILA__PART__25__Jfr sa'ad___>™karfinta ta mangaje zahra har saida kanzahra yabugi bango tafad'i 'kasa.D'agowa...
25/08/2025

___MIJIN KWAILA__
PART__25__Jfr sa'ad
___>™karfinta ta mangaje zahra har saida kan
zahra yabugi bango tafad'i 'kasa.
D'agowar da zahra zatayi idanunta
yasauka akan jamila tana mata dariya,
Aiko koda zahra ta d'auki lami saita
sunkuta da 'kasa,tahaye tana bugu iyakar
karfinta.
Yara suna sake tura zahra,azabar duka
yasaka lami cizon zahra a yatsa,aiko
zahra k**ar jira takeyi tafara naushin
bakin lami iyakar karfinta cikin rashin sa'a
hakorin lami ya fita baki yayita jini.
Koda zahra taga lami tari'kr baki tana
'buratin kuka,sapita d'aga lami tace dawa
Allah ya had'ata bada jamila ba?.
K**a jamila tayi da kokawa,rigima kica-
kica aka yaga rigar zahra,abinda ya'kara
fusatata ta ri'ke kitson jamila d'aya iyakar
karfinta su ummilolo suna jan jamilan
amma saida zahra ta fincikeshi f**t kitson
ya fita.
Hakan yasaka jamila fashewa da kuka,ta
kwashi kitso tayi gida tana kuka itada
lami,
Gidansu jamila gidan yawane gasu
masifaffu hakan yasaka s**ayo zangi
guda saigasu sunyo gidan anty
hauwa,zasu bugi zahra.
Ganin hakan yasaka zahra ware iyakar
karfinta ta angije jamila wadda ke maida
ba'asin yanda akayi,waje tayi aguje
yayinda sauran yara s**a rufa mata
baya...
Dai-dai lokacin da motar su isha'q ta iso
kofar gidan,tare da manyan abokananshi,
Gefe guda waliyyan isha'q ne cikin fara
qal ta shadda.
Zahra nazuwa batare datasan waye
gabanta ba,tasaka iyakar karfinta danufin
angije kowaye ya tare mata hanyar
shigewa gida.
Idanun isha'q ya sauka akan nata
idanun,cik tatsaya takasa motsawa bayan
hakin datake ajiyewa.
Sauran yaran harsun iso wajen,sadi'q ya
kalli isha'q yana tambayar wacece
wannan kuma?"
Baikai ga tankawa ba,zahra tasake kwasa
aguje tajuya don ganin hanyar gidan nasu
a cunkushe.
Gudu sosai takeyi yayun jamila suna biye
da'ita dai-dai zata tsallake titin mandawari
cikin tsautsayi da baya wuce ranarshi
wata 'katuwar prado ce taxo wucewa
sam idanun zahra a rufe suke,jikake
'kuuuuu karar buge mutum da motar tayi
kasantuwar itama motar a guje take....
Yayun jamila na ganin haka s**a juya
aguhe waidon kada ace sune,
Zahra kam babu alamar rai a tattare da
ita,
Sai jini dake kwaranya akanta harzuwa
bakinta da hancinta,akid'imen matashin
dake driving motar yafito cikin tsananin
tashin hankali ya sunkucin zahra....

Like comments share

__GIDAN UNCLE__PART__38__Jfr sa'ad___>™kanki karuwa da gaske a gurin mijinki"sake shigowa kiran yayi ta miqa mata.Hanunt...
25/08/2025

__GIDAN UNCLE__
PART__38__Jfr sa'ad
___>™kanki karuwa da gaske a gurin mijinki"
sake shigowa kiran yayi ta miqa mata.
Hanunta na rawa ta daga tace
“He...hello” ajiyar zuciya ya sauke yace
“Babyn Uncle ya jikinki" a sanyaye tace
“da sauqi" murmushi yayi yace “kema
fushin k**eyi dani ko Baby?" Da sauri
Sa'ud ta kada mata kai tace “aa Uncle"
ajiyar zuciya yayi yace “har naji sanyi
Babyn Uncle nasan kowa fushi yakeyi
dani akan abunda ya faru tsakanina dake
wanda nasan rashin sanine yasa suke
ganin baqina ina cikin tashin hankali a
gda Babyn Uncle gurin Sadiya basai na
fada miki na bangaren Hajiya da Daddy
ba kinsan komai amma duk basu dameni
ba k**ar naki don Allah kada kibada
damar da zaa rabamu Umaimah wlh
akwai matsala cikin hakan ba qarama ba
inason ki bani hadin kai Babyn Uncle
kinji”
Ajiyar zuciya tayi ta kalli Sa'ud daga Mata
kai tayi alamar to tace “to Uncle”
numfashi ya sauke yace “yawwa Baby na
Allah yayi miki albarka zan kiraki zuwa
dare amma jinin ya tsaya ko?" “Aa" ta
fada murmushi yayi yace “shikenan
shima nasan zai tsaya kafin lkcn da zan
daukeki ki kwanta ki huta sai munyi waya
anjima" ajiye wayar tayi tana haki k**ar
wacce tayi gudun famfalaqi, dariya sosai
Sa'ud tayi tace “kaji banza don Allah
wayar k**ewa wannan hakin to ya kikayi
ranar farko daya turmusheki?" Dariya tayi
tace “wlh bansan komai daya faruba tun
dare sai daya na rana na farka na ganni
daure da drip" qara sheqewa da dariya
Sa'ud tayi tace “lallai Uncle yaga mata
wannan ragwanta haka" dariyarta ta
qarawa sauti tace “muguwa kuma a haka
don rashin imani kika bani magani ya
haukatani da kaina na rinqa roqon Uncle
ya gurgureni aikuwa naci naci ubana
ranar naga yanda ake barin madara”
dariya ta kuma sheqewa da ita tace “irin
muguntar da akayimin Nima nayi miki
haka Zainab tayimin washegarin ranar da
Yaya Auwal ya fara zungurata ke ban
fada miki wani abuba Zainab tayo ciki in
fada miki Abba yanata bala'i wai mun
cuceshi shikuwa Yaya Auwal yace to
Abba mun fada maka aure mukeso kaqi
yimana yanzuga irinta nan shine yace ta
turo Jabir din ayi mgn shima Yaya Auwal
zasuyi mgn a tsayar da lkcn bikinmu
amma nifa gsky banajin zan auri Yaya
Auwal"
Kallonta Umaimah tayi da sauri tace
“meyasa?" Murmushi tayi tace “na samu
wani Guy ne sunansa Anwar wlh yafi
Yaya kawo wuta gashi da barin naira nishi
nakeso yanzu ma munyi mgn dashi nace
ya turo gdanmu yacemin to barima na
kirashi muji” ta dauki wayarta ta kirashi
saida ta Kira kusan sau uku sannan ya
daga yana wani irin nishi yace “Ahhhh
Baby inakan aiki yanzu za...zamuyi waya
anjima na fadawa Dad ma mgnrki..." Qit
ya kashe wayar mamaki ya cika
Umaimah tace “kayy wannan kuwa qlau
yake?" Ajiyar zuciya Sa'ud ta sauke tace
qlau yake sai iskanci yanzu haka yana
tare da watane" da sauri Umaimah ta
dubeta tace “da wata fa kikace kuma a
haka k**e tunanin auransa aa indai kuwa
hakane bakiyiwa kanki zabi na qwarai ba"
kallon Umaimah tayi tace “nima na sani
Umaimah to amma ya zanyi Allah ya
jarabceni dason sa wlh bazan iya auran
wani bashi ba" girgiza kai Umaimah tayi
tace “gsky kada ki fara kada son zuciya
yasa ki tsalleke tabbas ki k**a gaibu
gsky bazan goyi bayan kiyi wannan
gangancin ba ki auri Yaya Auwal yafi
dacewa dake kuma sai yafi ganinki da
qima saboda yasan shine ya fara lalata ki"
Murmushi tayi tace “duk nayi wannan
tunanin Umaimah amma nakasa jurewa ki
tayani da addu'a kawai” haka s**aci gaba
da hira sai dare sannan ta rakata bakin
titin unguwarsu ta juyo ta dawo a
hanyarta ta dawowa taji ana danna mata
horn da sauri ta juya ajiyar zuciya tayi ya
bude mata motar yace “meye ya fito
dake da darennan wama kika fadawa
zaki fito” kawar dakai tayi yayi murmushi
tare da jan motar s**a qarasa gdan yayi
parking ta bude zata fita yayi saurin ruqo
hanunta ta d**o da sauri karaf idonta ya
fada cikin nasa ya matso sosai tare da
sauke kujerar da take kai tayi baya ta
kwanta kafin ta tashi yabita ya danne tare
da juyo da fuskarta ya dora lips dinsa
akan nata yana sauke mata wani hot kiss
lumshe idonsu s**ayi a tare ta sanya
hanunta biyu ta rungumeshi tana tayashi
tsotsar bakin hanunsa biyu ya sanya ya
dafe hips dinta yana jin wani irin feeling
dinta na bijiro masa zare bakinsa yayi
daga nata ya sanya hanunsa ya janye
mayafin jikinta ya dora hanunsa saman
b***s dinta yana matsasu a hankali ta
cikin riga tunda ta lumshe idonta bata
budeba saida taji bakinsa saman ni***es
dinta yana jansu a hankali yana sakin
nishi me shiga jiki sake qanqame kanshi
tayi ta tura hanunta cikin sumarsa tana
fadin “washhhhh...Uncle" daidai lkcn taji
ana qwanqwasa motar da qarfi da sauri
ta fara tureshi tare da kallon gurin Hajiya
taga tsaye a jikin motar........

Like comments share follow

__ZAMAN HOSTEL__PART__15__Jfr sa'ad__>™D**o fuskarta tayi sanan tace banga dalilin bata hakuri badomin babu abinda nai m...
25/08/2025

__ZAMAN HOSTEL__
PART__15__Jfr sa'ad
__>™D**o fuskarta tayi sanan tace banga dalilin bata hakuri ba
domin babu abinda nai mata, nabeelah ce tazauna kusa da
Muneera hade daciwa please it's settlement time accept
your wrong and apologize if need be, so we can all move
on without grudges kafin nabeelah ta karasa magana
kareema tadau blanket dinta gurin kofar tanufa tana fadin
salma da nabeelah nikam basai tabane hakuri ba ta
kwantar da hankalinta saida safenku banan hostel din zan
kwana ba a bathel zan kwana, tana karasa maganan tafita.
Salma ce ta mige tsaye game da riqe waist dinta sanan
tace Muneera kinga irinta kor? yanzu idan zakiyi hankali
kidaina shiga rayuwar mutane sai kiye gashi yanzu tace
taganki a state lowcost. Murmushi Muneera tayi sanan tace
tabbas ba sharri tamin'ba naje state lowcost tare da
mansur amma saidai kuma danaje state lowcost ba zunubi
na dauko ma kaina ba, har abada baxan taba zubar da
mutuncina kafin aure ba, domin budurcina nada matukar
daraja babu abinda za'a biyane wanda zai maye gurbinshi.
Zagaye daki salma tafarayi hade da tafa hannu tana
smilling tsayawa tai a gaban Muneera sanan tace nasan
haka, nasan babu abinda zai biya budurci ya mace amma
kafinan inaso kifadamin meyasa duk wata budurwa mai
mutumci take tattalin budurcinta? Murmushi dauke a fuskar
Muneera sanan tace salma budurcin ya mace budurwa yafi
zinare martaba da muhimmanci haka kuma babba
kadarace wanda yana tare da riba, matsayi hade da
soyayya dakuma yarda, ton a first nite dinku zakiga canji a
gurin mijinki domin abubuwa da yawa zai mamaye
zuciyarshi tare da zargi kala'kala daka wanan lokacin zaki
rasa yarda, matsayi, dakuma rashin aminciwa dake, keee
koda sau daya kika tabayin s*x zaiyi tinanin kin aikata fiye
da haka, daka wanan lokacin mutuncin parents dinki zai
ragu a idonshi domin zaiga k**ar sunyi sakaci gurin baki
tarbiyya dakanan zaki rasa farin ciki a zaman auren'ki sai
tashin hankali A tsakanin'ku wasuma a daranso na farko
aurenso yake mutuwa. Wasu kuma mijinzaiyi hakuri
yazauna dasu amma saikiga babu kwanciyar hankali a
zaman aure saboda akwai zargi da rashin yarda a ciki, sai
idan Allah yayi akwai zaman lafiya a tsakaninso shine
zakiga sunzauna lafiya shiyasa kowace ya mace budurwa
mai mutunci bata wasa kor sakaci da budurcinta domin
shine darajanta. Tabbas gaskiya kika fada muneera inji
nabeelah, dariya salma tayi sanan tace lallai Muneera
dasauran'ki wallahi bari kiga wane abu wayarta tadauko
hade dashiga gallery akan hotan wata ta tsaya wace
hannunta riqe da yarinya da bazata wuce shekara daya ba
Muneera da nabeelah kunga Babe dinan sunanta Husna
tare mukai secondry kawatace sossai bayan mungama
makaranta dukda haka muna kawancan sossai, Allah
natuba mazan da s**ayi s*x daita sunfi hamsin gashi yanzu
tayi aurenta tana zaune lafiya batare dawane tashin
hankaliba Naganta please amsan phone din nabeelah tayi
hade dasake kallon husna, tabdi kuma tana zaune lafiya
yanzu? Gwarai kowa babu wane tashin hankali harta haihu,
picz din wata tasake nuna musu tana fadin haka itama
wanan aikunsanta sossai dan ATBU tafara Muneera ce
tace aiwanan smaheer ce tana karanta law, a hostel take
zama nikan yama sunan hostel din da take? Nabeela ce
tace a bethel, hannu Muneera tabata s**a tafa hade
daciwa hakane Bethel take Salma ai smaheer tayi bura uba
a school dinan babu wanda besantaba, murmushi salma
tayi sanan tace wanan haka yake nabeelah to friend din
sanfna ce hostel dinso daya kuma department dinso daya
(Sanfna friend din salma ce) gyara zama Muneera tayi tana
fadin ai smasheer tayi bura uba kafin a koreta a school
dinan, murmushi salma tayi sanan tace to smasheer tayi
aure 9months das**a wuce kuma tana zaune lafiya, kuje
gidanta kuga yanda mijinta ke nuna mata soyayya, wallahi
tonda smasheer da Husna s**ai zaman aure babu wace
bazaitaiba kuma tazauna lafiya Bari kuji na fada muku a
zamanin' da mike yanzu No one figures out about first nite
nowadays kawai muna fukai ke raba aure yanxu da yan
baqin ciki, believe me virgin or disvirgin now it doesn't
matters what matters now is kasamu mesonka that's all
Kunga husna she's a s*x addict i cant tell sonawa akai s*x
daita but yanzu tai aurenta harda yarinyanta haka itama
smasheer, maganarki haka take salma kuma yan'iska sunfi
zaman lafiya a aure yanzu, nayarda da abinda kikace no
one figures out about first nite nowadays maganin mata na
aiki. Yauwa yar gari shiyasa nakesonki nabeelah kin
fahimce abinda nake nufi kor and then i dont think akwai
namiji virgin yanzu suma mazan dukyan iskane amma ba'a
damuwa da naso koda yaushe sai mace za'aita zagi,

Like follow me for more novel
Jafar sa'ad

___NAMIJI BAYAKADAN___PART__39__Jfr sa'ad__>™A hankali lamari ya rink’a juyawa komai ya fara sauyawaKhadija kwana ki sun...
25/08/2025

___NAMIJI BAYAKADAN___
PART__39__Jfr sa'ad
__>™
A hankali lamari ya rink’a juyawa komai ya fara sauyawa
Khadija kwana ki sun d’an ja lamirin yana yinta ya fara
canzawa.
Yau kusan kwana 25 da tare war Abida Amman Mami ta
kasa ta tsare ta hana Mahmoud zuwa gida a cewarta ya
zauna a gidan shi ya nitsu,
In Khadija taga dama ta tiyi duk yadda zatayi,
shiko tunda s**a tare da Abida bai regeta da komai ba dan
mahaifi shi ya wadata su da duk wani abin buk’atar rayuwa,
Sai dai kuma bata samu kanshi ba tunda an hanashi ziyartar
Babyn shi.
Yau asabar tun waye war gari garin Adamawa aka tashi da
yanayin mai dad’in gsky yanayin ne na damina ba rana ko
kad’an sai iska mai sanyi dake kad’awa.
Haka ya tunzuro shauk’in masoya ya tsuma masu rauni
soyayya ma bare irin su Mahmoudu da yakeji duk duniya ba
abinda yake marari sai matar sa a haka ya wuni cikin
begenta Har zuwa la’asar sakaliya.
Khadija kuwa gaba d’aya yanzu rayuwa ta juya mata ta tsinci
kanta cikin wani yanayin sauyin da bata gane menene shiba
sam tun randa Mahmoud ya aikata mata aika cecciya sam
bata jin dad’in jikinta wata muguwar kasala ta shiga rayuwar
ta gashi bata iya cin komai sai abin zak’i-zak’i sannan sai
wani yanayin da bata gane k’amshi ko yaushe ita sai tai tajin
k**ar wari kawai take shak’a ita da jin sa,ida sai in tayi bacci
sa,arta d’aya data konta sai baccin a hakan taji ta gaji da
zaman gidan shiya sa yau ta shirya kayan ta tsaf tace zata
tafi gidan su Anty ko tace ta kira mijin ta ta gaya mai shine fa
ta koma kan gado ta konta cikin kasala ta kirashi.
Yana ganin kiranta ya mik’e zaune cikin kula da k’auna yace.
“Baby ya akayi me k**e so?”.
Cikin fara jin bacci tace.
” Ayyah dama ina so inje gida ne gun Mama nayi kewarsu
Fadil”.
A hankali ya sauk’e ayijar zuciya sannan cikin sanyi yace.
“Baki da lfy ne najiki k**ar baki cikin kuzari”.
A hankali tace.
” a a lfy ta lau”.
A hankali yace.
” to ki mik’e ki d’auki photo yanzu ki turo min en gani in lfy
yarki lau”.
Baki ta tura cikin jin takaicin yadda yake juya ata k**ar wani
ubanta,
ta katse kiran daga konce ta d’auki kanta sannan ta tura mai.
Yana gani ya mik’e tsaye rik’e da key tare da kiran ta yana.
“Kince lfyar ki lau sannan kinga yadda kika rame meke
damun ki toh gani nan zuwa yanzu wlh”.
Ita kam da tuni ta fara bacci ture phone din tayi ta konta lup
abinta tana bacci cikin kasala.
Shi ko kai tsaye gidan ya nufa yana zuwa ya wuce parlon
Abba inda yaji su Mami da Anty na ciki dan Abban yau ya
dawo daga tafiya.
Yana shiga ya gaida su Mami kam da ker ta amsa sannan ya
gaida Abba tare da mai sannu da hanya, cikin sanyi ya juya
gun Anty a hankali yace.
” Anty meke damun Baby ne naga gaba d’aya ta rame”.
Ajiyar zuciya tayi tare da cewa.
“Wlh nima ban san meke damun taba amman sam bata
walwala kuma bata cin abinci”.
Abba ne ya kalle su cikin kula yace.
” toh kunje Asibiti ?”.
Mik’ewa yayi yana fita tare da cewa.
” bari muje yanzu”
Kai tsaye d’akin Anty ya wuce su Abba kuwa binshi s**ayi da
ido yayinda Mami ta watsa mai harara.
Yana shiga ya hank’ota konce lup abinta sai bacci take tana
fidda numfashi a hankali.
Ido ya tsura mata ganin wani irin fari da tayi har wani yellow-
yellow tayi ga yar rama fuskar ta tayi fiyau sai kuma k’irjinta
da yaga ya wani d’an k’ara cikowa.
A hankali ya rab’a gefenta ya konta cikin lallabawa kar ta
farka ya jawota jikinshi ya ruggume ta tsam a faffad’an
k’irjinshi sai sauk’e ajiyar zuciya yake yana shafa bayan ta da
gashin kanta,
Ita kuwa Khadija cikin baccin taji wani irin k’amshi mai dad’i
yana ratsata,
k’amshin da taji ba abinda take so k**ar ta dauwama cikin
shak’arsa shiyasa cikin kasala ta kara mannewa jikinshi a
hankali tasa hannu d’aya ta sakalo wuyanshi sannan tasa
d’aya kuma cikin sumar kanshi lkci d’aya d’umin jikin ta ya
rink’a ratsashi a hankali ya tsura mata ido cikin sanyi yace.
“Baby na meke damun ki meke ranar min dake ban son
ramewar ki ko k’adan nafi mura dinki da k’ibar ki”.
Ita kam bata ma san yana yiba sai mak’aleshi take tana tayar
mai da borinshi a haka tai ta shak’ar k’amshin turaren jikinshi
tana sauk’e ajiyar zuciya.
A haka har yaji an fara kiran sallah ganin haka yasa ya d’an
zameta cikin sanyi ya mik’e har zai juya sai kuma yaji ta rik’e
hannushi ido ya tsura mata ganin baccin take Amman ta
mak’aleshi a hankali ya zare jikinshi sannan ya sumbaci pink
lips d’inta da su kayi sanyi k**ar k’ankara.
Da ker yaja jiki ya fita gudun kar Anty ta shigo,
yana fita s**ayi kicibis da Mami fuska a had’e tace.
“in ka fita kar ka kuma dawowa ka wuce gidan ka”
Toh yace cikin rauni k**ar zai saki kuka.
Ita kuwa yana fita ta farka tashi tayi ta zauna tare da lumshe
ido tana shak’ar k’amshin da ya tafi ya bar mata a jikinta,
jiki a macce ta kalli Anty cikin sanyi tace.
“Anty wannan k’amshi faa ina kika samu turaren wuta mai
dad’i haka ko humra ne ni nama kasa gane wanne irin
k’amshi ne mai dad’i haka dan Allah Anty bani turaren”.
Ita kam Anty ido ta zura mata a hankali tace.
” Ni ba turaren da nasa a d’akin nan sai dai in na jikin
Mahmoud ne”.

Like

25/08/2025

25/08/2025

Karkujinu shiru
wallahi
narke gari akemana
amma yanzu komai yayi normal

Wani layine suke atsaye
25/08/2025

Wani layine suke atsaye

25/08/2025

You are
Ready
----------------

Da akwai maisauka
25/08/2025

Da akwai maisauka

____ZAMAN HOSTEL____PART__14____>™Muneera nace ina kukaje ne? rasa mezatace mata tayisaican dabara ys fado mata taisauri...
25/08/2025

____ZAMAN HOSTEL____
PART__14__
__>™Muneera nace ina kukaje ne? rasa mezatace mata tayi
saican dabara ys fado mata taisaurin ciwa uhnnmm naje
gidane, a gida ya ajene sai dazu yadaukone dakanan muka
biya na amsa kayana Owk abinda kenan salma tace
Kareema ce tashigo dakin hade dayin sallama amsa
sallamar s**ayi murmushi dauke a fuskarta ta migama
salma leda tana fadin ga ice cream nasiyu muku amsa
salma tai hade da bama kowa nashi komawa tayi tazauna
tana fadin hajiya kareema mungode so ssai wai ina kikaje
haka. Kezan tambaya ina kikaje keda baki kwana hostel
dinmu ba Muneera da nabeelah sunce a barbeloan kika
kwana nikuma nasan baki da kawa dak**e shiri daita a
barbeloan bayan Ashanty kuma kunyi fada ai, murmushi
salma tayi sanan tace ba anan na kwana ba a gurin safna
na kwana Karasa maganan tai daciwa amma ke aina kika
kwana jiya?, Muneera ce tace gidan saurayinta ta kwana
dan najita tana waya before yesterday dana tambayeta ina
zataje saita cemin gidan friend dinta or sister dinta tace
ohuuuuuu Tsaki kareema tayi sanan tace idan gidan
saurayina na kwana sai menine? Kema din aidazu naganki
a state lowcost keda wane har daukarki yayi yasaki a mota
a wane gida kuka fito. Dafa shoulder din nabeelah tayi tana
fadin nabeelah ina Muneera tace muku zataje dazu? shiru
nabeelah tayi k**ar bazatai magana ba saidai tace hira
tafita saurayin tane yazu, good wane time tadawu Gabda
magrib Murmushi kareema tayi sanan tace hira a cikin skul
shine za'a akai kusan magrib ita dai salma kallonso take
zuciyarta na saga mata abubuwa iri'iri. Muneera kasa
magana tayi bayan kallon kareema da takeyi kareema ce
tace salma da Muneera ta dawu ina tace muku taje yatsine
fuska salma tai sanan tace gidanso tace zataje
Hahhhhhhhhhh to wallahi babu wane gidanso da taje tabi
saurayinta gidanshine dake state lowcost, zaro ido
nabeelah tayi sanan tace tabdi jam, salma ce tace
Muneera ya kikayi shiru hakane? Kareema ce tace amasifan Muneera harna'isa nai mata sharri tabi saurayinta
gidanshi. sanan tamitamin shiru aikuma kunsan haka
bazaifaruba, abinda yasa kukaga na nuna mata naganta
saboda nagaji da halinta saita dinga nunawa k**ar tafi
kowa tsoran Allah tana fadamana fear Allah fear Allah ashe
itama duk jirgi daya ya kwasomu Hawaye yafara zarya a
idon Muneera a zuciyarta ta furta ba iskanci nayiba da aure
na ai, tashi tayi ta fada bed hade da fashiwa da kuka mai
karfi Kallon kallo sukeyi dukanso s**a nufi gurinta.nabeelah tasa ta d**ota tana fadin Muneera menine na
kuka? kareema ce tace Muneera kiye hakuri idan
maganata ta bata miki rai dan'Allah kiye hakuri amma
inaso kema kiji irin zafin da nakeji a lokacin da k**e cutar
dane da magangano a gaban kawayan'mu smilling tayi
sanan tace Alhamdulillah kuma kinji yanda naji tonda gashi
har kuka k**eyi Daka salma har nabeelah basuji dadin
abinda kareema tayiba, nabeelah ce tace haba mana
kareema maganan taisa haka. Nabeelah na rufe baki
Muneera ta d**o fuskarta wanda hawaye ya wankeshi
sanan tace nabeelah barta ta fada abinda ke zuciyar
kibarta ta fada abinda ke zuciyarta karya kasheta. Kehar
kin'isa kice abinda ya shafeki zai kashene? kawai dai inaso
na nunamiki babu wanda kikafi tsoran Allah, dukan'mu a
makaranta muke babu wanda yake daukan nauyi wane a
cikinmu haduwan campus ce, kowa nada ikonyi abinda
yaso ko nayi karatu ko karnayi badamuwar kowa bane
tonda babu mai daukar nauyina, Buga kirjinta tayi da
hannunta tana fadin niya k**ata nai muku wa'azi ku nutsu
kuye karatu domin parents dinku baso rageku da komaiba
idan kuka iskance sai Allah ya tambayeku wallahi da nice
iyayena suke bane kulawan da Kuke ciki babu abinda zaisa
nafara gurbataciyar rayuwa a campus, amma nikam ina da
ikon'yin abinda naso domin nina kawu kaina campus, nina
nake daukan nauyin kaina babu mai taimakamin kunga ina
da lasisin yin abinda naga dama tonda babu mai daukar
dawainiyata. amma kinsamin ido Muneera k**ar jirana k**e
koda wane lokaci so k**e kifada aibu akaina Nabeelah ce
ta dafe kanta hade daciwa wallahi zaku sane kuka nayi
hating tashin hankali a rayuwata muna zaune lafiya gwanin
ban sha'awa yanzu misunderstanding zai shigo dan'Allah
kareema yaisa haka. Salma ce tace Please dn't cry
nabeelah. Misunderstanding leads to more understanding
most times as both of them would have known their
mistakes, and then magana kareema yanuna Muneera ce
bata da gaskiya dafa kafadan Muneera tayi tana fadin
Muneera kibama kareema hakuri a wuce gurin shikenan
D**o fuskarta tayi sanan tace banga dalilin

Like comments share follow

__GIDAN UNCLE___PART__37__.__>™me kalaman kaka suke nufi ba kawai daimamakin rashin kunyar kaka nakeyi.Sa'ud sai lkcn da...
25/08/2025

__GIDAN UNCLE___
PART__37__.
__>™me kalaman kaka suke nufi ba kawai dai
mamakin rashin kunyar kaka nakeyi.
Sa'ud sai lkcn da Uncle ya bareni ya
ratsani sannan kalaman kaka s**a rinqa
dawomin Uncle Hameed jarababbene ajin
farko tun Ina gudun abinda yakemin
harna saki jiki dashi duk da wahalar da
nakesha idan yana cina haka nake jurewa
wlh saida ya kasance idan baya tare dani
banajin dadi a zahiri banason mu'amalar
mu amma a badini inaso acikin sati biyun
nan naji jiki sosai a hanunsa saboda babu
ragayya kota kwabo tsakanina dashi a
dare saiya nemeni so uku tun a lkcn na
farajin jikina wani iri ashe ciki ya dirka min
bayan dawowar Aunty Sadiya saina yanke
duk wata alaqa tsakanina dashi badon
inaso ba saidon tsoron ranar da asiri zai
tonu ashe na baro kari tun ran tubani
kwana uku baya ya daukeni da zummar
Daddy yana nemana kawai ya kaini wani
hotel tunda mukaje nake amai a haka
yayi abinda yakesonyi dani" nan ta
zayyane mata komai ta kuma cewa
“tunda abin ya faru kowa laifin Uncle
yake gani su Hajiya sai aibatashi sukeyi
nikuma banason hakan Sa'ud inason
ganinsa yau amma sun hanamu ganin
juna inajinsa yana roqar Hajiya yanason
mgn dani ta zageshi tass dole ya bata hqr
ya fice"
Ajiyar zuciya Sa'ud tayi tace “tabdi lallai
Uncle yana cikin bala'i yanzu gdansa na
fara zuwa ina shiga na tabbatar da ba lfy
ba kayanki da duk wani abu da yake
mallakinki anyi watsi dasu a harabar gdan
gabana na faduwa na shiga parlourn na
dauka kina ciki anan na tarar da wani
tashin hankalin sababbin kayan furniture
din daya zuba miki an b***esu ballar
wulaqanci wadda bazasu moru ba ita da
wata qawarta da wani saurayi ina tunanin
qaninta ne sunata zazzaga bala'i tare da
sake famfata akan kada ta kuskura ta
yarda da wannan cin amanar ta daga
masa hankali harsai ya sakeki wai asiri
kikayi masa kika bashi yaci a abinci
shiyasa idonsa ya rufe haryake fada mata maganganu akanki wai
bandama jarabarsa me zaiyi dake yarinyar
da yaci kashinta da fitsarinta, wlh aikine
babba a gabanki idan har kin tabbatar
mijinki ne cire kunya zaki ki lailaye abinki
ki bashi komai kiyi masa komai ki qyale
shegiya da haukanta banso cikinnan ya
zube ba Umaimah naso ace yana jikinki
har yanzu da ko ba aure tsakaninku
nasan sai an daurashi yanzu dai ba
wannan ba wanne shiri k**eyi na tarar
angonki?"
Kallon Sa'ud tayi idanunta taf da qwallah
tace “inajin tsoro Sa'ud nasan wace
Aunty Sadiya nasan haukan kishinta wlh
duk kishinmu Shuwa da ake fada Sadiya
tafimu ita da take ma bahaushiya nasan
zata iya kasheni k**ar yanda take fada”
kallon banza Sa'ud ta watsa mata tace
“kaji banza kekuma tsayawa zakiyi harta
kasheki kina zaune ai wannan mulkin
mallakar ya wucce dole ki zage kije mata
da duk yanda tazo miki idan tace
kuzauna lfy ku zauna idan tace haukan
zaayi ki nunawa shegiya kinfita iyawa kici
uwar ubanta a hauka ki nuna Mata naki
na jini ne na gadone keda k**e
Shuwa'arab har a fada miki kishi Allah ya
tsinewa uwar wanda yaji tsoro ya fasa,
wlh yarinya zagewa zakiyi ki cire tsoro ki
k**a dan'wanki mijinki a hannu kinji dai
na fada miki"
Tunda Sa'ud ta fara mgnr take kallonta
harta gama sannan tace “amma dai
Sa'ud kinsan da ciwo abin ka raini yarinya
kuma tazo ta zama kishiyarka gsky babu
adalci a cikin lamarin” tsaki Sa'ud tayi
tace “kuma fa kin fara bani haushi
Umaimah da k**e wannan mgnr ke
kikace kada ta tsaya ta kula da mijinta ko
ke kika hanata k**a mijinta ai dama
tasan haka zata faru tunda itace tabada
qofar hakan inda tana sauke masa
haqqinsa tana riritashi k**ar jariri aida
baiyi sha'awar wata macen ba ke bari kiji
wlh mazan zamanin nan ko kana kula
dasu ma saika hada musu da lahaula da
yasin harda suratul Shifah don nema
musu lfy ke inson samune harda suratul
junnu duk ki rinqa tofa musu don wani
lkcn k**ar masu shafar aljanu haka suke
b***e ka sakeshi sasakai k**ar makahon
raqumi duk inda yaga dama ya cilla
qafarsa ai tama godewa Allah da abin ya
tsaya Mata iyanan inda wani ne ma
yanda yake da lfyr nan inya rinqa neman
mata harsai ya kwaso mata qanjamau
yazo ya gwagwada mata su shiga uku
sakaryar banza da ita kema idan kika
zama lusara irinta wlh kunaji kuna gani
mijinku zaifi qarfinku kuma billahil lazi kinji
na rantse koni yace yanaso badakai zanyi
bori ya hau dan samun miji irin Uncle
Hameed a zamanin nan ba duk mace me
saa ba"
Ajiyar zuciya tayi daidai lkcn wayarta tayi
Ring da sauri Sa'ud ta dauka tayi
murmushi tace “kinga dan halak ko dan
uwarki kashe murya ki k**a abunki babu
komai koba aure akwai qauna b***ema ni
nadade da sanin mijinki ne don Yaya
Yusuf ya dade da fadawa Farouq dinmu
cewa yafita daga harkarki kada ya hadu
da fushin Hameed saboda kedin matarsa
ce" katsewa wayar tayi ta ajiye ta kamo
hanun Umaimah tace “wlh Umaimah ki
ajiye gidadancin nan naki ki mayar da
kanki karuwa da gaske a gurin mijinki"
sake shigowa kiran yayi ta miqa mata.

Like comments share follow

Address


2233

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Jafar sa'ad posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

  • Want your business to be the top-listed Media Company?

Share