
25/08/2025
__TAMEGARI__
PART__17___Jfr sa'ad
___>™shiri sosai kowanne bangare keyi
musamman bangaren amaren dan ko
wacce so takeyi taga ta burge ta bada
kala cikin taron dan haka kowacce ke
babban shiri
dije ce ta shigo gidan direct part din
mamy ta nufa dake upstairs tasan su
yusra na can na shiryawa a zaune ta
same su ana shirin fara yiwa yusrah
kwalliya da sallamarta tashiga dakin wasu
sun amsa wasu kuwa suna sabgar
gabansu da qarasawa tayi inda yusrah ke
zaune tanata hura hanci tace sannu Anty
meye kuma ?
ta fada tare da hararart
ba komai dama zuwa nayi in baki haquri
akan abubuwan da s**a faru a nasan
nayi miki laifi kiyi haquri nasan idan bamu
samu lokaci yau na rokeki ba nasan
bazan samu wata damar ba kuma pls
aunty kiyafemin
kada kai yusra ta shiga yi tare da girgiza
kafa nasan dai badan Allah kika rokeni ba
nasan bazai wuce dan kije gurin dinner
dinnan bane kuma wlh bazaki ba kinji na
rantse dan haka wuce ki tafi munafuka
lah wlh Aunty bahaka bane ka.....naji ta
katseta fice kawai nan duk ba sa'anninki
qara matsowa tayih arda fadawa jikinta
aunty na zanyi missing dinki sosai
finciketa tayi tana fadin zan ciuwarkifa ina
wasa dake ne
sim sim ta juya ta fita yayin da wasu daga
cikin qawayen yusrah ke mata fadan
rashin kyautawar datayi duk tayi banza
dasu
tana fita ta saki dariya tare da fadin woa
ni dije wato ke kin saki baki in baki haquri
kedin banza
waya ta fito da ita ta shiga dannawa
ganin akwai password a jiki yasata buga
tsaki ta bar gurin direct part din mazan
gidan ta nufa duk da tasan zuwa yau ya
cika da baki dan tasan dole akwai masu
zuwa daga nesa
koda ta isa mamaki tayi dan ba kowa tura
qofar tayi a hankali ta shiga 'yar magana
ta jiyo daga bedroom taji muryar naseer
na fadin ai ni inaga daga yau nayi musu
sallama shiyasa gara in kwashe su tun
yanzu inkai su can tunda yanzunma dole
saina dauki kayan dazansa ba gara inyi
me gaba daya ba
habeeb yace gaskiya ka kawo shawara
me kyau nima bari nabi sahunka kawai
na huta
sadaf sadaf ta dinga yi inda ta hangi
wayarsa da wallet a ajiye asaman center table**
sai da ta duba wayar ta tabbatar tashi ce
sannan ta dauka tayi saurin fita labewa
tayi jikin wani corridor kafin ta danna
wayar wani irin farin ciki taji ganin babu
security nan nake ta shiga neman
number yusra my sweet wife taga ansa
da sauri ta shiga gurin rubuta sako
gajeren sako ta rubuta tayi sending ma
wayar yusrah saida ta tabbatar ta ya
shigo kafin tayi delete dinsa a wayar
naseer cikin sanda ta koma ta mayar da
wayar har yanzu be fito ba dan haka tayi
saurin ajiyewa ta fita
dakin su yusrah ta nufa tare da sallama
k**ar dazu
an farawa yusrah kwalliya dan haka ta
nutsu amma ganin dije yasata fadin uban
me yakawo ki kuma ?
qarasawa tayi ta lababa ta ajiye wayar
kafin tace dama yaya naseer ne ze fita
yace inzo in fada miki wai ki duba wayarki
ya turo miki sako
to naji maza bacemin da gani
sim sim ta fice tana dariyar mugunta
wayarta ta laluba ta duba sai taga sakon
nashi kuwa
slm sweety na pls abin nan an qara
lokacin zuwanmu sai zuwa 11 wai sbd
akwai wata qaramar walimar da aka
shirya mana mu da qawayenku so bana
son ki gaji dan haka ki jira dakaina zanzo
daukarki nida big bros da bridge dinsa
amma qawayenki su shirya suyi gaba
kada ki kirani yanzu ina busy in nazo
akwai magana
murmushi tayi bayan tagama karantawa
tare da fadawa kawayenta su kam shewa
s**a sa s**a shiga yimata tsiya kallon
meyin makeup din tayi tace a bari sai
zuwa anjima dan kar ayi ta baci
******
dije ke bawa rufaida dasu husna lbarin
abinda yafaru sun san halin mutuniyar
dan ko a school in malami yayi mata abu
saita san hanyar dazata rama dan haka
koda tagaya musu ihu s**a shiga yi tare
da dada qarawa wutar fetur nan ta shiga
fada musu plan dinta
****
masha Allah tabarakallahu ahsanul
khalikeen iya kyau dije tayi kyau matuqa
inda ta dauki wankan wata arniyan gawun
ta red din material tare da ash din head
gaskiya koni dana ganta na yaba dan tayi
kyau sosai ta fito tamkar amaryar sai baza
kamshi takeyi
Like