Suzai Hausa Newspaper

Babu laifi ko karhanci a fara azumin Sitta Shawwal a rana ta biyu na watan Shawwal.
31/03/2025

Babu laifi ko karhanci a fara azumin Sitta Shawwal a rana ta biyu na watan Shawwal.

Da Dumi-DumiKwamitin ganin wata na kasar Saudiyya ya ayyana gobe Asabar 01.03.2025 a matsayin ranar farko ta watan azumi...
28/02/2025

Da Dumi-Dumi

Kwamitin ganin wata na kasar Saudiyya ya ayyana gobe Asabar 01.03.2025 a matsayin ranar farko ta watan azumin bana da Musulmai ke yi a duk shekara

Yadda yan kasuwa ke shiga wajen ajiye kaya, saboda tsadar kudin mota.Suzai Hausa Newspaper
14/11/2024

Yadda yan kasuwa ke shiga wajen ajiye kaya, saboda tsadar kudin mota.

Suzai Hausa Newspaper

Matasa 18 sun rasu bayan ruftawar kasa a wurin da suke hakar ma’adinai a Jihar Filato.Allah ya jiƙan Musulmi
13/11/2024

Matasa 18 sun rasu bayan ruftawar kasa a wurin da suke hakar ma’adinai a Jihar Filato.

Allah ya jiƙan Musulmi

YANZU-YANZU: Hankulan Jama'a Ya Tashi A Yayin Da Ake Zaŕģin An Dasa Bam A Kasuwar Taminus Dake JosDaga Aliyu Naziru Offi...
12/11/2024

YANZU-YANZU: Hankulan Jama'a Ya Tashi A Yayin Da Ake Zaŕģin An Dasa Bam A Kasuwar Taminus Dake Jos

Daga Aliyu Naziru Officer

Suzai Hausa Newspaper

Fitaccen Malamin Addinin Musulunci Shaikh Ustaz Bin Muh'd Ya Ce Yin Hoto Haramuπ NeMalamin Ya Kara Da Cewa " Aza6ar Mai ...
12/11/2024

Fitaccen Malamin Addinin Musulunci Shaikh Ustaz Bin Muh'd Ya Ce Yin Hoto Haramuπ Ne

Malamin Ya Kara Da Cewa " Aza6ar Mai Hoto Ta Fi Ta Maz1πac1 Tsaπaπi Domin Manzon Allah (S) Ya Ts1πewa Mai Hoto - Inji Shehin Malamin.

Me Zaku Ce.?

Ku Shigo Shafin Jaridar👉 Suzai Hausa Newspaper 👈Ku Yi Following Yanzu Karku Bari Komai Ya Wuceku..

INNA LILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN: Shekaranjiya Asabar Aka Daura Auren Suwaiba M. Nasir Yau Da Safe Kuma Mijin Ya Ráśu...
11/11/2024

INNA LILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN: Shekaranjiya Asabar Aka Daura Auren Suwaiba M. Nasir Yau Da Safe Kuma Mijin Ya Ráśu

Cikin farin ciki Suwaiba ta bukaci Rariya ta taya ta yada sanarwar daurin auren nata, cikin ikon Allahi kuma mijin na ta ya rasu bayan kwana biyu da daurin auren.

Allah Ya gafàrta masa.

Yawaitar Mutuwar Angwaye Bayan Aure Ya Soma Ba Ni Tsoro, Inji Aisha Dogara AdamuAbin fa ya fara bani tsoro, wannan ne mu...
11/11/2024

Yawaitar Mutuwar Angwaye Bayan Aure Ya Soma Ba Ni Tsoro, Inji Aisha Dogara Adamu

Abin fa ya fara bani tsoro, wannan ne mutuwar angwaye na 6 da na gani sun rasu kwanaki kadan ko washe gari da daurin aure. Gaskiya yakamata a fadada binkicen wannan al'amarin.

DA DUMI DUMIN TA..YANZU-YANZU: Yanzu a Yau safiyar litinin  Mutanen Garin Potiskum Dake Jihar Yobe Suna Gabatar Da Salla...
11/11/2024

DA DUMI DUMIN TA..YANZU-YANZU: Yanzu a Yau safiyar litinin Mutanen Garin Potiskum Dake Jihar Yobe Suna Gabatar Da Sallah Da Addu'o'i Don Neman Samun Saukin Tsadar Rayuwar da suke a ciki.
Ya Allah ka kawo mana saukin wannan rayuwar da ake a ciki.

Suzai Hausa Newspaper

DA DUMI-DUMI: Anga watan Ramadan a Najeriya Mai Alfarma Sarkin Musulmi ya ayyana gobe Litinin 11/03/2024 a matsayin rana...
10/03/2024

DA DUMI-DUMI: Anga watan Ramadan a Najeriya

Mai Alfarma Sarkin Musulmi ya ayyana gobe Litinin 11/03/2024 a matsayin ranar 1 ga Ramadan.

Ramadan Kareem Nigeria 🇳🇬

DA DUMI-DUMI: Sojojin Najeriya Sun yi Nasarar Kashe Shahararren Shugaban 'Yan Bindigar nan 'Boderi Isyaku' Da Karin Wasu...
22/02/2024

DA DUMI-DUMI: Sojojin Najeriya Sun yi Nasarar Kashe Shahararren Shugaban 'Yan Bindigar nan 'Boderi Isyaku' Da Karin Wasu Yan Bindigar A Kaduna.

'Yan Banga Sun Kashe Shi Da Duka Kan Bashin Naira Dubu Bakwai (N7,000) Da Ake Binsa A Garin MararrabaDaga Imran Hayatudd...
19/02/2024

'Yan Banga Sun Kashe Shi Da Duka Kan Bashin Naira Dubu Bakwai (N7,000) Da Ake Binsa A Garin Mararraba

Daga Imran Hayatuddeen

A daren ranar Lahadi zuwa wayen garin Litinin din makon da ya gabata ne wannan bawan Allah mai suna Salisu Abubakar) da ke zaune a Shopping Centre, Mararaba dake kan iyakar Jihar Nasarawa da Abuja, ya gamu da ajalin sa sakamakon bugun da 'yan banga s**a yi masa bisa kara da wani abokin huldar sa ya kai musu kan cewa yana bin sa bashi bai biya sa ba.

Bincikke ya tabbatar da cewa mamacin ya biya naira 33,000.00 daga cikin naira 40,000.00 din da ake bin sa inda ya rage naira 7,000.00.

Abokan marigayin su bada shedar cewa ko a ranar Asabar sai da s**a gayyace shi ofishin su dake jikin tsohuwar Mr. Biggs kan Titin Keffi zuwa Abuja, inda a nan s**a fara bugun sa, inda s**a sake kiran sa a ranar Lahadi wanda s**a sake bugun sa, a nan ne da s**a fahimci sun yi masa lahani, sai s**a dauke shi zuwa wani Cemist dake tsallake a Unguwar Katsinawa inda mai Cemist ya nuna abin ya fi karfin sa sai dai asibiti, bayan da alamu ya nuna cewa ba zai kai labari ba, sai s**a yar da shi, s**a ranta a na kare.

Muna fata Allah Ya gafarta masa YA sa aljanna ce makomarsa.

A karshe muna kira ga hukuma da ta yi tsaye wajen magance irin wadannan matsaloli da ake yawan kokawa da shi kan irin wadannan kungiyoyi na mafarauta da 'yan banga tare da bin kadin wannan bawan Allah da hukunta duk mai hannu a cikin wannan danyen aiki.

Address

Zamfara
Bungudu

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Suzai Hausa Newspaper posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share