Suzai Hausa Newspaper

NASARA DAGA ALLAHDakarun Sojojin Nigeria sun ragargaji 'yan ta'adda masu cutar da al'ummah, sun kwato makamansu na yaki ...
14/08/2025

NASARA DAGA ALLAH

Dakarun Sojojin Nigeria sun ragargaji 'yan ta'adda masu cutar da al'ummah, sun kwato makamansu na yaki da baburan da suke hawa su je su cutar da mutane

Allah Ka kara wa dakarun mu nasara akan 'yan ta'adda

ABINDA AKAYI BAI DACE BAA cikin daren nan da ya gabata akayi ta yada labari a social media cewa Shugaban Kasarmu Tinubu ...
13/08/2025

ABINDA AKAYI BAI DACE BA

A cikin daren nan da ya gabata akayi ta yada labari a social media cewa Shugaban Kasarmu Tinubu ya rigamu gidan gaskiya

Wannan labari ba haka yake ba, Shugaba Tinubu yana nan da ransa, amma bani da tabbaci ko yana cikin koshin lafiya

Labarin mutuwarsa da aka yada sam bai dace ba, kuma akwai cutarwa a ciki, inda zamuyi hakuri kowa ma zai mutu, kuma mutuwar wani ba zai taba zama magani na matsalarka ba har sai kayi abinda ya dace

Muna fatan Allah Ya kara wa Shugaban Kasa Tinubu lafiya da imani

Babu laifi ko karhanci a fara azumin Sitta Shawwal a rana ta biyu na watan Shawwal.
31/03/2025

Babu laifi ko karhanci a fara azumin Sitta Shawwal a rana ta biyu na watan Shawwal.

Da Dumi-DumiKwamitin ganin wata na kasar Saudiyya ya ayyana gobe Asabar 01.03.2025 a matsayin ranar farko ta watan azumi...
28/02/2025

Da Dumi-Dumi

Kwamitin ganin wata na kasar Saudiyya ya ayyana gobe Asabar 01.03.2025 a matsayin ranar farko ta watan azumin bana da Musulmai ke yi a duk shekara

Yadda yan kasuwa ke shiga wajen ajiye kaya, saboda tsadar kudin mota.Suzai Hausa Newspaper
14/11/2024

Yadda yan kasuwa ke shiga wajen ajiye kaya, saboda tsadar kudin mota.

Suzai Hausa Newspaper

Matasa 18 sun rasu bayan ruftawar kasa a wurin da suke hakar ma’adinai a Jihar Filato.Allah ya jiƙan Musulmi
13/11/2024

Matasa 18 sun rasu bayan ruftawar kasa a wurin da suke hakar ma’adinai a Jihar Filato.

Allah ya jiƙan Musulmi

YANZU-YANZU: Hankulan Jama'a Ya Tashi A Yayin Da Ake Zaŕģin An Dasa Bam A Kasuwar Taminus Dake JosDaga Aliyu Naziru Offi...
12/11/2024

YANZU-YANZU: Hankulan Jama'a Ya Tashi A Yayin Da Ake Zaŕģin An Dasa Bam A Kasuwar Taminus Dake Jos

Daga Aliyu Naziru Officer

Suzai Hausa Newspaper

Fitaccen Malamin Addinin Musulunci Shaikh Ustaz Bin Muh'd Ya Ce Yin Hoto Haramuπ NeMalamin Ya Kara Da Cewa " Aza6ar Mai ...
12/11/2024

Fitaccen Malamin Addinin Musulunci Shaikh Ustaz Bin Muh'd Ya Ce Yin Hoto Haramuπ Ne

Malamin Ya Kara Da Cewa " Aza6ar Mai Hoto Ta Fi Ta Maz1πac1 Tsaπaπi Domin Manzon Allah (S) Ya Ts1πewa Mai Hoto - Inji Shehin Malamin.

Me Zaku Ce.?

Ku Shigo Shafin Jaridar👉 Suzai Hausa Newspaper 👈Ku Yi Following Yanzu Karku Bari Komai Ya Wuceku..

INNA LILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN: Shekaranjiya Asabar Aka Daura Auren Suwaiba M. Nasir Yau Da Safe Kuma Mijin Ya Ráśu...
11/11/2024

INNA LILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN: Shekaranjiya Asabar Aka Daura Auren Suwaiba M. Nasir Yau Da Safe Kuma Mijin Ya Ráśu

Cikin farin ciki Suwaiba ta bukaci Rariya ta taya ta yada sanarwar daurin auren nata, cikin ikon Allahi kuma mijin na ta ya rasu bayan kwana biyu da daurin auren.

Allah Ya gafàrta masa.

Yawaitar Mutuwar Angwaye Bayan Aure Ya Soma Ba Ni Tsoro, Inji Aisha Dogara AdamuAbin fa ya fara bani tsoro, wannan ne mu...
11/11/2024

Yawaitar Mutuwar Angwaye Bayan Aure Ya Soma Ba Ni Tsoro, Inji Aisha Dogara Adamu

Abin fa ya fara bani tsoro, wannan ne mutuwar angwaye na 6 da na gani sun rasu kwanaki kadan ko washe gari da daurin aure. Gaskiya yakamata a fadada binkicen wannan al'amarin.

DA DUMI DUMIN TA..YANZU-YANZU: Yanzu a Yau safiyar litinin  Mutanen Garin Potiskum Dake Jihar Yobe Suna Gabatar Da Salla...
11/11/2024

DA DUMI DUMIN TA..YANZU-YANZU: Yanzu a Yau safiyar litinin Mutanen Garin Potiskum Dake Jihar Yobe Suna Gabatar Da Sallah Da Addu'o'i Don Neman Samun Saukin Tsadar Rayuwar da suke a ciki.
Ya Allah ka kawo mana saukin wannan rayuwar da ake a ciki.

Suzai Hausa Newspaper

DA DUMI-DUMI: Anga watan Ramadan a Najeriya Mai Alfarma Sarkin Musulmi ya ayyana gobe Litinin 11/03/2024 a matsayin rana...
10/03/2024

DA DUMI-DUMI: Anga watan Ramadan a Najeriya

Mai Alfarma Sarkin Musulmi ya ayyana gobe Litinin 11/03/2024 a matsayin ranar 1 ga Ramadan.

Ramadan Kareem Nigeria 🇳🇬

Address

Zamfara
Bungudu

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Suzai Hausa Newspaper posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share