Adam ibn Muhammad

Adam ibn Muhammad 1,Dalibin ilimi📚
2, Ni musulmi🕋
3, Shi'a sak.??✍️
4, bidi'a sam.??✊
5, Al'majirin sheak zakzaky✌️

Hukumar tsaron yanar gizo ta ƙasar Isra’ila, ta bayyana cewa ƙungiyoyin kutsen intanet da ke da alaƙa da ƙasar Iran sun ...
23/10/2025

Hukumar tsaron yanar gizo ta ƙasar Isra’ila, ta bayyana cewa ƙungiyoyin kutsen intanet da ke da alaƙa da ƙasar Iran sun yi ƙoƙarin kai harin yanar gizo-na musamman kan kamfanoni masu muhimman ayyuka a cikin ƙasar Isra’ila.

Hukumar ta bayyana cewa waɗannan hare-hoƙin sun haɗa da aika sako-imel (phishing) da sanya manhajojin cuta (malware) domin sace bayanai da kuma samun damar shiga tsarin kwamfuta na kamfanonin da su ke kula da ayyukan ƙasa-da-ƙasa da kuma mahimman masana’antu.

Hukumar National Cyber Directorate ta Isra’ila ta ce ana samun ƙaruwar irin waɗannan hare-haren intanet tun bayan barkewar yaƙin Gaza, inda kasar Irin ta mayar da hankalinta wajen amfani da matakan yanar gizo a matsayin kayan yaƙi da hannun ruwa.

🇮🇷 Ministan Leken Asirin Iran Ya ce Fiye da hukumomin leken asiri 50 ne s**a shiga cikin yaƙin kwanaki 12 da aka yi da K...
23/10/2025

🇮🇷 Ministan Leken Asirin Iran Ya ce Fiye da hukumomin leken asiri 50 ne s**a shiga cikin yaƙin kwanaki 12 da aka yi da Kasar IRAN.

Fiye da hukumomin leken asiri na musamman 50 ne s**a haɗu s**a kafa abin da s**a kira “NATO Intelligence”, sannan s**a yi amfani da shi wajen kai hari kan ƙasarmu, suna ƙaddamar da yaƙin ɓoye dana Bayyane a kanmu.

Sun yi ƙoƙarin tura dukkan ‘yan ta’adda da masu akidar takfiri zuwa Iran daga Syria da Afghanistan.

Amma da taimakon Allah Maɗaukaki, mun ga yadda al’ummar Iran s**a yi nasara a kan tsarin Sihiyoniya da Amurka, tare da ƙara ƙarfafa matsayin da farin jinin Jamhuriyar Musulunci ta Iran, al’ummarta da jagorancinta a fadin duniya.

23/10/2025
Zazzafan labarin da ba kowa ya sani ba..Hadaddiyar Daular Larabawa ta samu filin da za ta gina ofishinta na jakadanci na...
21/10/2025

Zazzafan labarin da ba kowa ya sani ba..

Hadaddiyar Daular Larabawa ta samu filin da za ta gina ofishinta na jakadanci na dindindin a cikin kasar lzɍæla.

Rahotanni daga kafofin yada labarai na ƙasar Ɗanyahoo sun tabbatar da cewa Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) ta kammala biyan kuɗin sayen fili a cikin kasar jikokin aladu domin gina ofishin jakadancinta na dindindin, tare da hadin gwiwar Hukumar Kasar ta lzɍæla da Ofishin Firayim Ministan Ɗanyahoo.

Gidan talabijin na KAN ya bayyana cewa yarjejeniyar ta kai darajar daruruwan miliyoyin shekel, abin da ke nuna sabon mataki a dangantakar diplomasiya tsakanin kasashen biyu tun bayan Abraham Accords, duk da ƙin amincewar jama’ar kasar ta Dubai saboda yakin da lzɍæla ke yi a Zirin.

Tun daga shekarar 2020, wakilan jakadancin UAE dake ƙasar Danyahoo suna zaman aiki ne daga ginin haya a Tal abif. Rahotanni sun nuna cewa sabon ofishin zai kasance a Herzliya, bayan binciken wurin da ya dauki shekaru hudu.

Magajin garin Herzliya, Yariv Fisher, ya bayyana farin cikinsa da wannan mataki, inda ya ce ya gana da Jakadan UAE, Mohammed Al Khaja, sau da dama don karfafa yiwuwar samun damar gina ofishin a garin.

Hukumar Kasa ta lzɍæla ta tabbatar da cewa shirin ya samo asali ne daga ofishin firayim minista, tare da tattaunawa da bangarori da dama kafin amincewa da filin don wannan gini.

Kallo Ya Koma Sama 🇾🇪🇮🇱🇺🇸:Kungiyar Ansarullah ta Yemen ta k**a ma’aikatan Majalisar Ɗinkin Duniya (UN) 53.Daga Birnin Sa...
21/10/2025

Kallo Ya Koma Sama 🇾🇪🇮🇱🇺🇸:

Kungiyar Ansarullah ta Yemen ta k**a ma’aikatan Majalisar Ɗinkin Duniya (UN) 53.

Daga Birnin Sanaa - Labari 🇾🇪🇮🇱🇺🇸:

Kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen ta cafke ma’aikatan Majalisar Ɗinkin Duniya (UN) 53 dumu dumu bayan gano cewa sun bai wa Isra’ila da Amurka bayanan sirri kan wuraren da za a kaiwa hari.

Wanne Mataki Kuke Ganin Za a Dauka Akansu?

Rahbar ya ce a bar Trump ya dinga mafarkin ya lalata cibiyar mak**ashin nukiliyar Iran.Kuma na tuna hakan Ni ma. Don kuw...
21/10/2025

Rahbar ya ce a bar Trump ya dinga mafarkin ya lalata cibiyar mak**ashin nukiliyar Iran.

Kuma na tuna hakan Ni ma. Don kuwa Trump duk inda ya samu kansa sai ya gamsar da duniya cewa fa ya lalata wajen nan. Hatta ƴan jaridun da s**a ruwaito cewa lallai wurin nan bai lalace ba, ya dinga s**ar su. Wasu ma har da ƙira a kore su daga aiki.

Daren da s**a kawo harin, na kai yarona Haidar Asibiti, a don haka na ji ƙarar wucewar gingimemen jirgin nan da ake cewa B-12 Bomber. Ƙarar sam ta bambanta dan sauran jiragen da ka sani. Wata ƙila na shiga tarihi ko? 😀 To da yake cibiyar Natanz ba shi da nisa da birnin Qom, tabbas dole zai bi ta wajen ne.

Magana ta gaskiya Trump kawai kunya ya jawo wa Amurka. Shugabannin da s**a gabace shi tuni s**a yi lissafin cewa lalata mak**ashin Iran ta hanyar soji ba abu ne mai yiwuwa ba. Sun yi irin wannan lissafin kan Rasha, wanda ƙarshe s**a gano cewa ko da sun yi nasarar, a cikin ƙanƙanin lokaci za a iya mayar da shi. To ai ba amfani ke nan. To amma da yake shi ɗan c**a ne, ɗan c**a kuma ko uwarsa ne zai iya saka wa ko zai dace.

Lallai Trump ya ci gaba da mafarki.

Harin da HQI ta kai akan Palesɗinawa a jiya 19/10/2025. wasu alƙaluma sunce mutum 40 ne s**a rasa rayukansu zuwa safiyar...
20/10/2025

Harin da HQI ta kai akan Palesɗinawa a jiya 19/10/2025. wasu alƙaluma sunce mutum 40 ne s**a rasa rayukansu zuwa safiyar yau.

— Al'ummar Palestine Ayau

Dakarun Hisbullah sun dawo da matukar karfinsu bayan zargin bada tallafin kai Tsaye Daga Iran.Masana na ganin Isra'ila z...
19/10/2025

Dakarun Hisbullah sun dawo da matukar karfinsu bayan zargin bada tallafin kai Tsaye Daga Iran.

Masana na ganin Isra'ila zata fuskanci hare-hare ta ɓangarori uku ciki sun hada da : Mayakan Houthi daga Yamen, da Hisbullah daga Labanon, sai Hamas daga Gaza.

Kuna ganin tasirin Bangarori uku nan zasu taka rawa wajen lausasa Isra'ila da masu bata goyon baya ?

⭕Ƙasa Mai Maƙwabta 16 Ba Za a Iya Sanya Mata Takunkumi Cikin Sauƙi Ba — Inji Shugaba Pezeshkian na IranShugaban Ƙasar Ja...
19/10/2025

⭕Ƙasa Mai Maƙwabta 16 Ba Za a Iya Sanya Mata Takunkumi Cikin Sauƙi Ba — Inji Shugaba Pezeshkian na Iran

Shugaban Ƙasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran, Dr. Masoud Pezeshkian, ya bayyana cewa Jamhuriyar Musulunci tana da ƙarfin da zai ba ta damar shawo kan duk wani nau’in matsin lamba daga ƙasashen waje, tare da jaddada cewa ba za ta taɓa miƙa wuya ga zalunci ko ƙarfi ba.

Yayin wani taro da gwamnonin larduna a ranar Litinin, Pezeshkian ya ce, “Ƙasa k**ar Iran, wadda take da maƙwabta 16, ba za a iya sanya mata takunkumi cikin sauƙi ba. Idan muka riƙa yin mu’amala da makwabtammu da kyau, za mu iya shawo kan matsin lamba cikin hikima.”

Shugaban ya ƙara da cewa Iran ba ta da niyyar cutar da kowace ƙasa, amma kuma ba za ta taɓa durƙusawa a gaban masu amfani da ƙarfi wajen zaluntar wasu ba.

From shia Nigeria 🇾🇪🇮🇶🇱🇧🇵🇸🇮🇷🇳🇬.Ten Unknown Facts About  1. Founding and History: BMW, Bayerische Motoren Werke AG, was f...
19/10/2025

From shia Nigeria 🇾🇪🇮🇶🇱🇧🇵🇸🇮🇷🇳🇬.

Ten Unknown Facts About

1. Founding and History: BMW, Bayerische Motoren Werke AG, was founded in 1916 in Munich, Germany, initially producing aircraft engines.

'a Nigeria 🇾🇪🇮🇶🇱🇧🇵🇸🇮🇷🇳🇬.Ten Unknown Facts About  1. Founding and History: BMW, Bayerische Motoren Werke AG, was founded ...
18/10/2025

'a Nigeria 🇾🇪🇮🇶🇱🇧🇵🇸🇮🇷🇳🇬.

Ten Unknown Facts About

1. Founding and History: BMW, Bayerische Motoren Werke AG, was founded in 1916 in Munich, Germany, initially producing aircraft engines.

Address

Damaturu
Damaturu
620001

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Adam ibn Muhammad posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share