
08/10/2025
ZANGO NA BIYU A DA'IRAR DABAI
labari cikin hotuna.
Yau Laraba , 8/10/2025 yadda yan uwa Musulmai Almajiran Sheikh Zakzaky na garin Dabai dake Danja ta jihar katsina s**a gabatar da Maulidin Manzon Allah (SAWW) .
Sheikh Sharif Shibuli daga jihar Kano ne yazama Babban bako mai jawabi. wakilin yan uwa na Da'iran Zariya Sheikh Abdulhamid Bello na cikin baki das**a halarci Maulidin. wanda yahada Dunbin al umma maza da mata yara da manya daga dukkan bangarori.
Sheikh sharif din ya yi jawabi Mai ratsa zuciya da nuna soyayyah ga Allah da Manzon sa tare da Alhulbait As
ayi lafiya antashi lafiya
Da'irar DanjaMediaupdate