Da'irar Danja

Da'irar  Danja Domin sanin Abun dake faruwa A Da'irar Danja ta jihar katsina
(3)

ZANGO NA BIYU A DA'IRAR DABAI labari cikin hotuna.Yau Laraba , 8/10/2025  yadda yan uwa Musulmai Almajiran Sheikh Zakzak...
08/10/2025

ZANGO NA BIYU A DA'IRAR DABAI
labari cikin hotuna.

Yau Laraba , 8/10/2025 yadda yan uwa Musulmai Almajiran Sheikh Zakzaky na garin Dabai dake Danja ta jihar katsina s**a gabatar da Maulidin Manzon Allah (SAWW) .

Sheikh Sharif Shibuli daga jihar Kano ne yazama Babban bako mai jawabi. wakilin yan uwa na Da'iran Zariya Sheikh Abdulhamid Bello na cikin baki das**a halarci Maulidin. wanda yahada Dunbin al umma maza da mata yara da manya daga dukkan bangarori.

Sheikh sharif din ya yi jawabi Mai ratsa zuciya da nuna soyayyah ga Allah da Manzon sa tare da Alhulbait As

ayi lafiya antashi lafiya

Da'irar DanjaMediaupdate

KARIN HOTUNA ZANGO NA FARKO A DA'IRAR DABAI
08/10/2025

KARIN HOTUNA ZANGO NA FARKO A DA'IRAR DABAI

HOTUNAN MUZAHARAR MAULIDIN MANZON ALLAH (S.A.W.W) A DA'IRAR DABAI Da safiyar yau Asabar 8 October 2025 Yan uwa Almajiran...
08/10/2025

HOTUNAN MUZAHARAR MAULIDIN MANZON ALLAH (S.A.W.W) A DA'IRAR DABAI

Da safiyar yau Asabar 8 October 2025 Yan uwa Almajiran Sayyid Ibrahim Yaqoub Zakzaky(h) tare da Yan dariku na garin Dabai s**a gudanar da Zagayen Maulidin fiyayyen Halitta Annabi Muhammadu (S.a.w.w)

Anyi lafia kuma An tashi lafia.

Allah ya qara mana Soyayyar Annabi Muhammadu (S.a.w.w) ya kuma bamu Arziqin da zamu cigaba da hidimtawa don murnar samuwar Manzon tsira๐Ÿ™

DA'IRAR DANJAMediaUpdate
08082025

07/10/2025

Allah yakara Lafiya da nisan kwana Jagora ๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน
Ibraheem Yaqoub

04/10/2025

Namijin Duniya Baban Hammadu ๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒนโค๏ธโค๏ธโค๏ธ๐Ÿค๐Ÿค๐Ÿค

INNA LILLAHI WA INNA ILLAHIRRAJIUN Allah yayi Ma kakan  Daya daga Cikin Admin na wannan Gidan ( Sahaila Abdulhameed Rasu...
24/09/2025

INNA LILLAHI WA INNA ILLAHIRRAJIUN

Allah yayi Ma kakan Daya daga Cikin Admin na wannan Gidan ( Sahaila Abdulhameed Rasuwa).
Ya rasu ajiya da daddare. Bayan fama da Rashin Lafiya

Muna Baran Salatin Annabi zuwa ga ruhinsa.

"YAN UWA ALMAJIRAN SAYYID IBRAHEEM ZAKZAKY (H) NA GARIN TAMARKE DA KE JIHAR KATSINA SUNGUDANAR DA MAULIDIN FIYAYYEN HALI...
19/09/2025

"YAN UWA ALMAJIRAN SAYYID IBRAHEEM ZAKZAKY (H) NA GARIN TAMARKE DA KE JIHAR KATSINA SUNGUDANAR DA MAULIDIN FIYAYYEN HALITA(S.W.W.W).

A jiya Alhamis 18---09---2025 "Yan uwa mabiya Sayyid Ibraheem Zakzaky (H) na garin Tamarke s**a yi gaggarumin MAULIDIN Manzo Allah (s.a.w.w) agarin tamarke, Inda amirdin garin kokami ya gabatar da jawabi Kuma aantaka fareti domin girmamawa ga manzon Allah (s.a.w.w).

Muna rokon Allah ya karawa ma jagora lafiya

Da jinin Ka ne Allah ya Haskaka Mana Hanyar Sadaukarwa A Tafarkin Allah.  Kaine Tushen  kunnuwar  hasken Sauyi (Internal...
18/09/2025

Da jinin Ka ne Allah ya Haskaka Mana Hanyar Sadaukarwa A Tafarkin Allah.
Kaine Tushen kunnuwar hasken Sauyi (Internal Revolution) na cikin gida kafin Na waje.
Allah ya daukaka Darajarku Ya shuhadaul harka Islamiyyah.
Allah ya cika Mana Ayyukan Mu A Karshen Rayuwar Mu Da irin Taku. Ilaheee.

Shaheed Abdurrahaman Soje

18/09/2025
SON MANZON ALLAH SIRRIN HADIN KAI.Ajiya ne 21---rabi'ul awwal1447 aka gudanar da makon hadin kan musulmi na wuni daya a ...
14/09/2025

SON MANZON ALLAH SIRRIN HADIN KAI.

Ajiya ne 21---rabi'ul awwal1447 aka gudanar da makon hadin kan musulmi na wuni daya a Da'irar Danja.

Wanda aka fara tun daga karfe hudu na yamma har zuwa goma na dare, inda ya sami halartar manyan malaman gari harda limamin babban masallacin juma'a na garin Danja.

Malam yayi jawabi sosai Akan Yadda musulmai zasu hada kansau, Subar zagin junan su da aibata Kan su, da Kuma wulakanta Kan su.

Malam yakara da cewa "dukkan mu musulmai ne babu bambancin akida Allah mu daya Kuma manzon mu ma daya ne".

Acikin jawabin sa ya ce "naji dadi sosai da aka gayyaceni wannan taron,Kuma muna fatan wata rana ma za'a rinkayin sa a kofar kowanne gida a cikin garinnan.

Amma kamfin liman yayi jawabi akwai malai da s**a gabatar da nasu jawaban.

Akarshe Malam Ibrahim isma'il (ala) yayi ta'aliki, sai alaramma Malam ya'u ya rufe taron da addu'a.

Muna rokon Allah ya kara ma jagora sayyid ibrahim zakzaky (h) lafiya.

Da'irar Danja media

14/09/2025

Kai Tsaye : Cigaba, shrin taron MAKON HADIN KAN MUSULMAI a garin Danja

Address

Danja
164

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Da'irar Danja posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Da'irar Danja:

Share