15/04/2022
Al'ummar jihar katsina sun suna Kira ga gomnatin jihar dama ta tarayya Baki daya akan cewa yakama ta suyi duk Mai yuwuwa wajan ganin sun magance tabar-barewar tsaron dake addabar al'ummar jihar dama wasu sassan kasar Baki daya.
Kiran ya biyo bayan wata hirar da gidan TV na Aminiya yayi da wasu Yan asalin jihar katsina mazauna Abuja babban birnin Nigeria.
Wadanda aka zanta dasu din sun bayyana cewa a yanzu babbar matsalar da take cimasu tuwo a kwarya itace Rashi cikakken tsaro da kwanciyar hankali dake damun yankunan da s**a fito a cikin jihar katsina da sauran jihohin wannan kasa.
Sai dai sunjin jina ma gwamnatin matawallen hausa RTD Aminu Bello Masari da Kuma ita kanta gwamnatin tarayya wajan ganin yanda suke tura jami'an tsaro da zaran sunji labarin inda ake aikata banna irin ta ta'addanci dama maka mantansu.