Da'irar Danmaigauta

Da'irar Danmaigauta Domin yadda abubuwan da s**a shafi addini, da'irar Danmaigauta, da Harkar muslumci a Nigeria.

PRESS RELEASEPOLICE ARREST MINOR AT NATIONAL MOSQUE ABUJA, OVER POSSESSION OF KHAMENEI’S PHOTOGRAPHOur attention has bee...
29/03/2026

PRESS RELEASE

POLICE ARREST MINOR AT NATIONAL MOSQUE ABUJA, OVER POSSESSION OF KHAMENEI’S PHOTOGRAPH

Our attention has been drawn to the arrest of a 16-year-old boy, Bakir Ishak, by the FCT Police in Abuja. Reliable information available to us indicates that Bakir Ishak was arrested around 3:00pm on Friday 13 March 2026 within the premises of the National Mosque Abuja for holding a photograph of Ayatollah Ali Khamenei, former Supreme Leader of the Islamic Republic of Iran.

The public may recall that on Friday 13 March 2026, adherents of the Islamic movement, under the leadership of His Eminence Sheikh Ibraheem Zakzaky, held the 2026 International Quds Day procession at the National Mosque, Abuja shortly after Jumu’at prayers. The procession, which attracted hundreds of participants, focused on condemning the ongoing atrocities being committed by Israel against the Palestinian people and reiterating our call for the freedom and liberation of Palestine. The event ended peacefully.

Reports indicate that after the procession Police arrested Bakir Ishak for holding the picture of Ayatollah Ali Khamenei and he was taken to Wuse Zone 3 Police Station and subsequently transferred to the SARS facility in Guzape, Abuja. Furthermore, in an apparent attempt to intimidate and demoralize him, the FCT Police Command transferred his case to the Command’s “Scorpion Squad,” a unit primarily established to combat kidnapping, armed robbery, and car theft. For more than two weeks the police denied Bakir access to his lawyer and family.

We wish to place on record that Bakir Ishak was arrested alive and in good health. Therefore, any harm that may befall him while in custody, we are going to squarely hold Tunji Rilwan Disu, the Acting Inspector General of Police, and Lateef Olasunkanmi Fagbemi, Attorney General of the Federation responsible.

We also wish to draw attention to a similar case involving Yahuza Haruna, who was arrested by the FCT Police on 7 May 2021 during a Quds Day procession in Abuja and has reportedly remained in detention despite a valid court order for his release. On 24 July 2025, Hon. Justice Obiora Atuegwu Egwuatu of the Federal High Court, Abuja Division, declared the detention of Yahuza Haruna unlawful and ordered his unconditional release, alongside the payment of ₦1,000,000 as compensation. Regrettably, this judgment has yet to be complied with.

In light of the foregoing:

* We strongly condemn the arrest and continued detention of Bakir Ishak and Yahuza Haruna.

* We demand their immediate and unconditional release.

* We have directed our legal team to initiate a fundamental rights enforcement action at the Federal High Court regarding the unlawful arrest and detention of Bakir Ishak.

* We have also directed our legal team to commence contempt proceedings against Tunji Rilwan Disu, the Acting Inspector General of Police for non-compliance with the court order concerning Yahuza Haruna.

Sheikh Sidi Munir Mainasara Sokoto, for the Islamic movement under the leadership of His Eminence Sheikh Ibraheem Zakzaky

29 March 2026

A cikin littafin rayuwata na Mallam Zakzaky [H], Mallam ya bayyana yadda aka fara Muzaharar Qudus ta farko a ƙasar nan a...
11/03/2026

A cikin littafin rayuwata na Mallam Zakzaky [H], Mallam ya bayyana yadda aka fara Muzaharar Qudus ta farko a ƙasar nan a shekarar 1984. Duk da barazanar cewa za'a iya afka musu tun a wancan lokacin, amma Mallam Zakzaky [H] yace ko shi kaɗai ne sai ya yi wannan Muzaharar. Haka kuma aka yi doguwar Muzaharar, wanda aka fara ta tun daga Jami’ar A.B.U. har zuwa cikin sabon garin Zariya.




Na taba ji Jagora Sayyid Zakzaky (H) ya fadi cewa duk abun da kake tunanin zai faru, to idan ya faru ya zama ba jarabawa...
01/03/2026

Na taba ji Jagora Sayyid Zakzaky (H) ya fadi cewa duk abun da kake tunanin zai faru, to idan ya faru ya zama ba jarabawa ba kenan. Tunda kila zai zama ka shirya ma zuciyar ka daman tun kafin faruwar sa. Amma jarabawa shi ne abu ya faru wanda ko a mafarki baka taba tsammanin zai faru ba. Ba ka shirya masa ba ko kadan. Wannan shi ne jarabawa da ma’anar ta.

Mafi girma da munin jarabawar da mu ke tsoro a wannan gwagwarmayar to yanzu ta faru. Allah (T) cikin rahamarSa Ya zabi Ya dauki Jagora Sayyid Qa’id (R) a lokacin da mu ke tsananin bukatar shi. Wannan na nufin kenan ma’abota dagawa sun yi mafi munin abun da za su iya yi. Babu wani kisa, ko wata jarabawa da za ta zo ta fi wannan muni ko zafi a zuciya.

Sai dai kuma, duk da zafi da radadi da ke zuciyar muminai a wannan lokaci, kar mu manta cewa haka sunnar tafarkin nan yake. Tafarki ne na tsayuwa kyam, da kin mika wuya ga ma’abota dagawa har karshen numfashi, har tabbatuwar nasara (wanda shahada shi ne mafi koluluwar nasara da ma’abocin gwagwarmaya zai samu). Wannan tafarki ya dauki annabawa (as), da Imamai (as) da manyan bayin Allah.

Kar zuciya ta cire fata daga rahama da taimakon Allah (T). Lallai Allah (T) na tare da mu! Kuma daman mun san cewa manyan-manyan nasarori na biyo bayan manyan jarabawowi ne. Tabbas jinin Jagora mai girma da aka zubar, da na iyalan sa; Inshaa Allah shi ne zai share fagen kawo karshen ma’abota dagawa da zaluncin su a doron kasa.

Dangane da Jamhuriyya da duniyar mukawama kuma mun san cewa babu abun da zai tsaya. Daman Jamhuriyya falsafa ce, fikira ce; ba ta ginu akan mutane ko gine-gine ba ne, kamar yanda Jagora Shahid Sayyid Qa’id (H) ya fada. Saboda haka duk wanda aka rasa Allah (T) Zai tayar da wani a madadin sa, zai dauki tuta ya dora daga inda aka tsaya har zuwa nasara Inshaa Allah! Jamhuriyyar Musulunci ba zata taba kaiwa kasa ba. Burin makiya na ganin rugujewar ta ba zai taba tabbata ba da izinin Allah!

Kuma wannan jarabawa ne, kuma Inshaa Allah duk da girman sa zai wuce. Kuma Inshaa Allah natijar da wannan jarabawar zai bayar mai girma ne sosan gaske. Inshaa Allah!

- Najeeb Maigatari
01/03/26

Mauludin Sayyida Zahra [H] Wanda Sisters na Da'irar Danmaigauta s**a shirya tare da gayyatar yan uwa mata na sauran bang...
31/12/2025

Mauludin Sayyida Zahra [H] Wanda Sisters na Da'irar Danmaigauta s**a shirya tare da gayyatar yan uwa mata na sauran bangarorin al'ummar musulmi, program din ya gudana ne a yammacin yau.

— Hotuna, Baƙir Lawal
— 31/12/2025, 10/7/1447H.

27/12/2025

Address

Danmaigauta
Danja

Telephone

+9647840313248

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Da'irar Danmaigauta posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Da'irar Danmaigauta:

Share