Sautul Faidhati Altijjaniyyati lizawaya Daura

Sautul Faidhati Altijjaniyyati lizawaya Daura Sautul Faidhati Altijjaniyyati lizawaya Daura katsina state
(5)

Innalillahi Wa inna Ilaihirrajiun!Allah Yayiwa Mahaifiyar Imam Halifa Mal. Nazir Sheikh da Sheikh Mal. Hafizu Sheikh da ...
18/09/2025

Innalillahi Wa inna Ilaihirrajiun!

Allah Yayiwa Mahaifiyar Imam Halifa Mal. Nazir Sheikh da Sheikh Mal. Hafizu Sheikh da sauransu rasuwa.

Muna rokon Allah ya jikanta da Rahama Yasa kwanciya Hutuce Gareta.

Za,ayi suturar Hajiya yaya a lungun kofar Baru da misalin karfe goma 10:00am na safe idan Allah ya kaimu.

Babu shakka munyi Babban rashi na wannan baiwar Allah na Irin Alkairin data kawo mana cikin garinmu na Daura.

TASKAR SALATIN SAYYIDUNA RASULULLAHI SALLALLAHU ALAIHI WASALLAM                         KASHI NA (33)              Yazo ...
25/08/2025

TASKAR SALATIN SAYYIDUNA RASULULLAHI SALLALLAHU ALAIHI WASALLAM
KASHI NA (33)

Yazo a wata Riwaya Sayyiduna Rasulullahi Sallallahu alaihi wasallam yace :-

Wanda yayi Salati Dubu Daya awuni Daya bazai mutuba har sai yaga Gidansa acikin Al jannah.
A wata Riwayar zamu shiga Al jannah ka fada da ka fada " Dan uwa kada katsaya tambayar ta Yaya ko Yaya za'ayi haka ! Kawai isnadin Irin Wannan idan ya inganta shikenan , tambaya Bid'ace.

Daga Littafin:- الجامع حول الصلاة عليه صلى الله عليه وسلم
اللهم صل على سيدنا محمد الفاتح لما أغلق، والخاتم لما سبق، ناصر الحق بالحق، والهادي إلى صراطك المستقيم.
وعلى آله حق قدره ومقداره العظيم.

Allah yagafartawa iyayenmu yasakawa Malamanmu da'alkhairi.
Naku : Abdullahi Salihu Kaura Daura

TASKAR SALATIN SAYYIDUNA RASULULLAHI SALLALLAHU ALAIHI WASALLAM                         KASHI NA (32)              Yazo ...
23/08/2025

TASKAR SALATIN SAYYIDUNA RASULULLAHI SALLALLAHU ALAIHI WASALLAM
KASHI NA (32)

Yazo a wata Riwaya Sayyiduna Rasulullahi Sallallahu alaihi wasallam yace :-

Wanda yayi Salati Dari biyar a gareni kowace Rana bazaiyi talauciba har abada , za'a rushe zunubansa, za'ashafe Kusa kurensa, farin cikinsa zai Dawwama, za'akar'ba Addu'arsa, za'abashi Burinsa, za'ataimakesa akan Maqiyansa, zai zama sababin Samun Alkhairansa, zai zama cikin wadanda zasu zama tare da Annabi Sallallahu alaihi wasallam a cikin Al Jannah .

Sashen Malamai sunce sigar Salatin shine :-

(اللهم صل على سيدنا محمد نبى الرحمة وعلى آله وسلم عدد ما أحاط به علمك )

Daga Littafin:- الجامع حول الصلاة عليه صلى الله عليه وسلم
اللهم صل على سيدنا محمد الفاتح لما أغلق، والخاتم لما سبق، ناصر الحق بالحق، والهادي إلى صراطك المستقيم.
وعلى آله حق قدره ومقداره العظيم.

Allah yagafartawa iyayenmu yasakawa Malamanmu da'alkhairi.
Naku : Abdullahi Salihu Kaura Daura

20/08/2025
TASKAR SALATIN SAYYIDUNA RASULULLAHI SALLALLAHU ALAIHI WASALLAM                         KASHI NA (30)              Yazo ...
08/08/2025

TASKAR SALATIN SAYYIDUNA RASULULLAHI SALLALLAHU ALAIHI WASALLAM
KASHI NA (30)

Yazo a wata Riwaya Sayyiduna Rasulullahi Sallallahu alaihi wasallam yace :-

Wanda yayi Salati Dubu 1000 agareni , bazai Mutuba har sai anyi masa albishir da Al Jannah.

Daga Littafin:- الجامع حول الصلاة عليه صلى الله عليه وسلم
اللهم صل على سيدنا محمد الفاتح لما أغلق، والخاتم لما سبق، ناصر الحق بالحق، والهادي إلى صراطك المستقيم.
وعلى آله حق قدره ومقداره العظيم.

Allah yagafartawa iyayenmu yasakawa Malamanmu da'alkhairi.
Naku : Abdullahi Salihu Kaura Daura

24/07/2025
TASKAR SALATIN SAYYIDUNA RASULULLAHI SALLALLAHU ALAIHI WASALLAM                         KASHI NA (26)              Yazo ...
10/07/2025

TASKAR SALATIN SAYYIDUNA RASULULLAHI SALLALLAHU ALAIHI WASALLAM
KASHI NA (26)

Yazo a wata Riwaya Sayyiduna Rasulullahi Sallallahu alaihi wasallam yace :-

Wanda yayi Salati Tamanin 80 a gareni Ranar Juma'a bayan Sallar La'asar Kafin yatashi daga wurin da yake , za'agafarta masa Zunuban Shekara 80 .

Daga Littafin:- الجامع حول الصلاة عليه صلى الله عليه وسلم
اللهم صل على سيدنا محمد الفاتح لما أغلق، والخاتم لما سبق، ناصر الحق بالحق، والهادي إلى صراطك المستقيم.
وعلى آله حق قدره ومقداره العظيم.

Allah yagafartawa iyayenmu yasakawa Malamanmu da'alkhairi.
Naku : Abdullahi Salihu Kaura Daura

09/07/2025

Don Allah don Annabi Sallallahu alaihi wasallam Ina sunan Kwal kwata a wannan Hadisin ?

Kalmar تَفْلِى Ma'anarta :- Tana tsaftace masa Kai .

Tsaftace Kai baya nufin Dole sai akwai Wani Abu da ban ba.
- حَدَّثَنَا عَبْدُ اللَّهِ بْنُ يُوسُفَ عَنْ مَالِكٍ عَنْ
إِسْحَاقَ بْنِ عَبْدِ اللَّهِ بْنِ أَبِى طَلْحَةَ عَنْ أَنَسِ بْن مَالِكٍ - رضى الله عنه - أَنَّهُ سَمِعَهُ يَقُولُ كَانَ رَسُولُ اللَّهِ -صلى الله عليه وسلم- يَدْخُلُ عَلَى أُمِّ حَرَامٍ بِنْتِ مِلْحَانَ فَتُطْعِمُهُ وَكَانَتْ أُمُّ حَرَامٍ تَحْتَ عُبَادَةَ بْنِ الصَّامِتِ فَدَخَلَ عَلَيْهَا رَسُولُ اللَّهِ -صلى الله عليه وسلم- فَأَطْعَمَتْهُ وَجَعَلَتْ تَفْلِى رَأْسَهُ فَنَامَ رَسُولُ اللَّهِ -صلى الله عليه وسلم

Address

Daura

Telephone

+2349031786850

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Sautul Faidhati Altijjaniyyati lizawaya Daura posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share