25/09/2025
DAGA ALƘALAMIN MAGABATA
KASHI NA (2)
DAGA GIRMAMAWAR DA ALLAH YAYIWA ANNABI SALLALLAHU ALAIHI WASALLAMA ANHAIFESA DA SHAYI .
Ibnu Kathir ya kawo a Littafinsa :-
السيرة النبوية .
ﻭﻗﺪ ﺭﻭاﻩ اﻟﺤﺎﻓﻆ اﺑﻦ ﻋﺴﺎﻛﺮ، ﻣﻦ ﺣﺪﻳﺚ ﺳﻔﻴﺎﻥ ﺑﻦ ﻣﺤﻤﺪ اﻟﻤﺼﻴﺼﻲ، ﻋﻦ ﻫﺸﻴﻢ، ﻋﻦ ﻳﻮﻧﺲ ﺑﻦ ﻋﺒﻴﺪ، ﻋﻦ اﻟﺤﺴﻦ ﻋﻦ ﺃﻧﺲ، ﻗﺎﻝ: ﻗﺎﻝ ﺭﺳﻮﻝ اﻟﻠﻪ ﺻﻠﻰ اﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ: " ﻣﻦ ﻛﺮاﻣﺘﻲ ﻋﻠﻰ اﻟﻠﻪ ﺃﻧﻲ ﻭﻟﺪﺕ ﻣﺨﺘﻮﻧﺎ ﻭﻟﻢ ﻳﺮ ﺳﻮﺃﺗﻲ ﺃﺣﺪ
Hafaz Dan Asākir ya rawaito daga Hadisin Sufyan dan Muhammadul masis daga Hushaim daga Yunus dan Ubaid daga Hasan daga Anas yace : Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama yace :-
daga Girmamawa da Allah yayi mini anhaifeni da Shayi " Kaciya" babu wanda yaga Al aura ta.
Allah kaƙara mana Soyayya da Ladabi ga Janibin Sayyiduna Rasulullahi Sallallahu alaihi Wasallama.
Naku :- Abdullahi Salihu ƙaura Daura