Iambello143

Iambello143 By the grace of God we must become the change we wish to see in the world. I love you all my people's

16/09/2025

Asslam

16/09/2025

Free your mind with any rubish focus your dream

16/09/2025

Im always greatful to almighty Allah

Believe yourself respect yourself add value  for yourself love yourself focus on what you want to achieve push and push ...
12/09/2025

Believe yourself respect yourself add value for yourself love yourself focus on what you want to achieve push and push try your best and let the rest for the almighty GOD

An tambayi wata matar da aka saka bayan ta rabu da mijinta:Wani darasi kika koya daga wannan rabuwa?Ta ce:"Na koyi kada ...
04/09/2025

An tambayi wata matar da aka saka bayan ta rabu da mijinta:

Wani darasi kika koya daga wannan rabuwa?

Ta ce:
"Na koyi kada in yi gaggawa. In fi saurare fiye da magana. In bar ƙofar sulhu a buɗe watakila wata dama ta biyu ta zo. In fuskanci matsalata da kaina kuma kada in bari kowa ya tsoma baki cikin su."

Tambaya:
Waye daga danginki ya karfafa miki gwiwa ki nemi saki?
Ta ce:
"Kusan dukansu. Babu wanda ya taɓa cewa ki tsaya ki kare gidanki. Babu wanda ya fahimta cewa ina rusa gidan aure da kaina, da lalata makomata da na yaranmu."

Tambaya:
To yanzu, danginki na nan suna tare da ke k**ar yadda s**a goya miki baya lokacin neman saki?
Ta ce:
"Babu wanda ke da lokacin damuwa dani ko na 'ya'yana. Dan uwana da ya taba zagin mijina a da, yanzu ya yi aure, yana zaune da matarsa, kuma idan tayi fushi sai ya k**a kuka k**ar yaro don ta koma masa.

'Yar uwata bayan sakina ta koyi darasi daga halina, idan wani sabani ya taso tsakaninta da mijinta, sai ta gyara shi a cikin gidanta."

Tambaya:
Yanzu Ina kayan auren ki suke, kayan daki da kayan lefe dika

Ta ce:
Duk wanda ya buƙaci wani abu daga 'yan uwana sai ya dauka daga cikin kayana na aure, sauran kayan kuwa suna rufe a wani dakin kasa."

Tambaya:
Idan mijinki na da niyyar dawo da ke, za ki amince ki koma masa?
Ta ce:
"Ina fatan haka, amma shi ba zai taba tunanin dawo dani ba bayan abin da ya faru na cin mutuncinsa, da dawainiyar shari’a a kotun koli, har yana cewa yayi nadamar aure na.

A taƙaice:

Ke kin zama k**ar filin gwaji.
Kamar wata liyafa ce, kowa ya ci ya koshi, cikinsu ya kumbura, amma ke za ki zauna kina fama da yunwa, yunwar kulawa da soyayya.

Yunwar zama da iyali da kwanciyar hankali.

Kaddararki ta kasance kina kallon wasu suna farin ciki, kina kukan rayuwar da kika lalata da hannunki, da yardarki.

Kowa yana cewa miki:
"Ki rabu dashi, ki fara sabuwar rayuwa na jiran ki da buɗaɗɗen hannu."

Amma wa ya ce saki abu ne mai sauƙi da annashuwa?

Wa ke da ƙarfin hali ya ba mace shawarar ta rabu da mijinta?

Wa zai ɗauki alhakin raba ma’aurata da Allah ya ce:

Wa min āyātihi an khalaqa lakum min anfusikum azwājan litaskunū ilayhā wa ja‘ala baynakum mawaddatan wa raḥmah, inna fī dhālika la-āyātin li-qawmin yatafakkarūn. Suratur Rum

Kuma daga cikin ayoyinSa akwai cewa: Ya halitta muku mataye daga cikin ku, domin ku sami natsuwa da kwanciyar rai a wajensu. Kuma Ya sanya tsakanin ku soyayya da rahama. Lalle a cikin wannan akwai ayoyi ga mutanen da suke yin tunani.”

Ma’anar ayar:
Allah Ya bayyana cewa aure bai zo ne kawai don sha’awa ko ci gaba da zuriya ba, a’a,ya zo ne don mutum ya sami sukunin rai (kwanciyar hankali da nutsuwa) tare da abokin rayuwarsa.

Aure na gaskiya yana da ginshiƙai biyu:

1. Mawadda (soyayya ta gaskiya), wacce take haɗa zukata biyu cikin farin ciki da kusanci.

2. Rahma (jinkai da tausayi), wacce take ɗaga aure a lokutan jarabawa, rashin lafiya, ko talauci.

Idan aka rasa ɗaya daga ciki, aure zai yi rauni. Amma idan duka suna nan, to aure ya zama ni‘ima da ayar Allah ta bayyane.

An tambayi wata matar da aka saka bayan ta rabu da mijinta:Wani darasi kika koya daga wannan rabuwa?Ta ce:"Na koyi kada ...
04/09/2025

An tambayi wata matar da aka saka bayan ta rabu da mijinta:

Wani darasi kika koya daga wannan rabuwa?

Ta ce:
"Na koyi kada in yi gaggawa. In fi saurare fiye da magana. In bar ƙofar sulhu a buɗe watakila wata dama ta biyu ta zo. In fuskanci matsalata da kaina kuma kada in bari kowa ya tsoma baki cikin su."

Tambaya:
Waye daga danginki ya karfafa miki gwiwa ki nemi saki?
Ta ce:
"Kusan dukansu. Babu wanda ya taɓa cewa ki tsaya ki kare gidanki. Babu wanda ya fahimta cewa ina rusa gidan aure da kaina, da lalata makomata da na yaranmu."

Tambaya:
To yanzu, danginki na nan suna tare da ke k**ar yadda s**a goya miki baya lokacin neman saki?
Ta ce:
"Babu wanda ke da lokacin damuwa dani ko na 'ya'yana. Dan uwana da ya taba zagin mijina a da, yanzu ya yi aure, yana zaune da matarsa, kuma idan tayi fushi sai ya k**a kuka k**ar yaro don ta koma masa.

'Yar uwata bayan sakina ta koyi darasi daga halina, idan wani sabani ya taso tsakaninta da mijinta, sai ta gyara shi a cikin gidanta."

Tambaya:
Yanzu Ina kayan auren ki suke, kayan daki da kayan lefe dika

Ta ce:
Duk wanda ya buƙaci wani abu daga 'yan uwana sai ya dauka daga cikin kayana na aure, sauran kayan kuwa suna rufe a wani dakin kasa."

Tambaya:
Idan mijinki na da niyyar dawo da ke, za ki amince ki koma masa?
Ta ce:
"Ina fatan haka, amma shi ba zai taba tunanin dawo dani ba bayan abin da ya faru na cin mutuncinsa, da dawainiyar shari’a a kotun koli, har yana cewa yayi nadamar aure na.

A taƙaice:

Ke kin zama k**ar filin gwaji.
Kamar wata liyafa ce, kowa ya ci ya koshi, cikinsu ya kumbura, amma ke za ki zauna kina fama da yunwa, yunwar kulawa da soyayya.

Yunwar zama da iyali da kwanciyar hankali.

Kaddararki ta kasance kina kallon wasu suna farin ciki, kina kukan rayuwar da kika lalata da hannunki, da yardarki.

Kowa yana cewa miki:
"Ki rabu dashi, ki fara sabuwar rayuwa na jiran ki da buɗaɗɗen hannu."

Amma wa ya ce saki abu ne mai sauƙi da annashuwa?

Wa ke da ƙarfin hali ya ba mace shawarar ta rabu da mijinta?

Wa zai ɗauki alhakin raba ma’aurata da Allah ya ce:

Wa min āyātihi an khalaqa lakum min anfusikum azwājan litaskunū ilayhā wa ja‘ala baynakum mawaddatan wa raḥmah, inna fī dhālika la-āyātin li-qawmin yatafakkarūn. Suratur Rum

Kuma daga cikin ayoyinSa akwai cewa: Ya halitta muku mataye daga cikin ku, domin ku sami natsuwa da kwanciyar rai a wajensu. Kuma Ya sanya tsakanin ku soyayya da rahama. Lalle a cikin wannan akwai ayoyi ga mutanen da suke yin tunani.”

Ma’anar ayar:
Allah Ya bayyana cewa aure bai zo ne kawai don sha’awa ko ci gaba da zuriya ba, a’a,ya zo ne don mutum ya sami sukunin rai (kwanciyar hankali da nutsuwa) tare da abokin rayuwarsa.

Aure na gaskiya yana da ginshiƙai biyu:

1. Mawadda (soyayya ta gaskiya), wacce take haɗa zukata biyu cikin farin ciki da kusanci.

2. Rahma (jinkai da tausayi), wacce take ɗaga aure a lokutan jarabawa, rashin lafiya, ko talauci.

Idan aka rasa ɗaya daga ciki, aure zai yi rauni. Amma idan duka suna nan, to aure ya zama ni‘ima da ayar Allah ta bayyane.

Address

Delta State

Telephone

+2348035213329

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Iambello143 posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Iambello143:

Share