DOMA Info Press

DOMA Info Press This Page is to inform, educate and entertain the public on the happenings around them

19/10/2025
19/10/2025

Duk da yarjejeniyar tsagaita wuta da aka kulla tsakanin Hamas da Isra’ila, Isra’ila ta kai hare-hare da dama a Gaza.

Daga Shaheed Abdulrahman Bala Idries
ABS Radio — 19 ga Oktoba, 2025.

Hukumar kashe gobara ta Falasɗinu a Gaza ta ce jerin hare-haren jiragen saman Isra’ila da aka kai a ranar Lahadi sun kashe aƙalla mutum 21 a cikin yankin da ke ƙarƙashin kulle, wanda hakan ke nuna sabon take hakkin yarjejeniyar tsagaita wuta.

Mai magana da yawun hukumar, Mahmud Bassal, ya ce mutum shida daga cikin waɗanda aka kashe sun rasu ne lokacin da harin Isra’ila ta kai akan gungun wasu Falasɗinawa a garin Al-Zawayda da ke tsakiyar Gaza.

Wata mace da yara biyu sun mutu lokacin da jirgin yaki mara matuki (drone) ya kai hari kan tanti da ke zaune da ‘yan gudun hijira a kusa da Asdaa City, arewacin Khan Yunis.

Mutane biyu kuma sun mutu, wasu da dama sun ji rauni a wani harin Isra’ila da aka kai a yammacin garin Al-Zawayda da ke tsakiyar Gaza.

A wani harin dabam, mutane biyu sun mutu kuma wasu sun ji rauni lokacin da harin Isra’ila ya auka kan tanti a yankin Al-Ahli Club a Nuseirat, tsakiyar Gaza, in ji Bassal.

Haka kuma wasu mutane biyu sun mutu a wani harin jiragen saman Isra’ila a gabashin Jabalia, arewacin Gaza, in ji shi.

Isra'ila ta take hakkin yarjejeniyar tsagaita wuta sau da dama.

Hamas ta zargi Isra’ila da take yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza akai-akai, inda ta kashe aƙalla Falasɗinu 46 tun bayan fara yarjejeniyar a ranar 10 ga Oktoba.

“Dakarun mamayar Isra’ila sun yi niyyar kai hari kan fararen hula kuma s**a bude musu wuta a wuraren da aka ba da damar motsi, lamarin da ya jawo mutuwar mutane 46 da raunata wasu 132,” in ji sanarwar.

Hamas ta ce galibin waɗanda s**a mutu yara ne, mata da tsofaffi, ciki har da iyalin Abu Shaban waɗanda aka ce “duk sun mutu baki ɗaya, ciki har da yara bakwai da mata biyu.”

19/10/2025

WAHABIYAWA NA NEMAN WANDA ZAI TARE MUSU FADA.

Daga Ibrahim Daurawa.

Tunda Masuss**a ya sako su a gaba yana suss**a s**a rude suke neman abokin da zai tare musu fadan saboda sun lura ya fi karfinsu. Kuma k**ar Yahudawa suke ba sa iya fuskantar abokin gabarsu su kadai sai dai su fake a bayan wani ya yi musu fadan.

Za ka yan kwanakin nan neman taimakon yan Darikar da Shi'a suke cikin wayo. Ko sun dauka kowa ba shi da wayo ne oho.

Suna rubutu suna cewa da yan Shi'a shi fa bai yarda da Imam Husaini a.s ba. Bai yarda ya yi shahada a karbala ba. Ya za ku kyale shi yana baje ku.
Suna haka ne saboda a zaton su wai sai yan Shi'a su ce ' To haka ne daman ashe bai yarda da Imam Husaini ba.'

Shi kenan sai yan Shi'a su daura Yaki da shi. Su gama da shi su kuma suna zaune ana gamawa da shi su ce 'Zindikai abin kirki ku ka yi ai gyara ma shi da ku.'

Su a wautar su haka lamarin zai tafi tunda sun iya hada Mutane fada da cusa kiyayya a zukatansu.

A daya bangaren kuma za ku ga suna kiran yan Darika ba sa ce musu Mushrikai ko yan Bidi'a. Suna ce musu ku fa kun yarda da Hadisin Annabi kun yarda da Sunnar Annabi ya za ku kyale shi yana s**an Hadisai da Sunnar Annabi.

Wahabiyawa suna jawo yan Darikar da suke kira da Mushrikai da suna cewa kuna son Sunnar Annabi da Hadisi don haka kada ku amince da Masuss**a baya Son Hadisin Annabi da Sunnarsa.

Don Allah kun san suna son Sunnar Annabi amma ku ke kiransu Yan Bidi'a masu bautar Shehunai kun san suna son Hadisin Annabi sun yi Imani da shi ku ke kiransu Mushrikai.

Yanzu ko kunya ba kwa ji da ku ke kallon yan Shi'a kuna fadin wani bai yarda da Imam Husaini a.s ba. Kun manta ku ka fi kowa Ƙaryata Waki'ar Ashura, ku ne masu cewa Yazid bai Kashe Imam Husaini a.s ba, ku ne masu nuna ba a zalunci Imam Husaini ba, ku ne dai masu cewa Imam Husaini neman Mulki ya fito aka kashe shi da Takobin Kakansa. Ku ne masu cewa wanda ya kashe Imam Husaini Masoyin Imam Husain kune dai masu kare duk wadanda s**a Zalunci Iyalan Annabi tun daga kan Sayyida Fatima da Yaya da Jikokin ta.

Wahabiyawa ku farka ba mu ake yiwa Wayo a hada kai a kashe wani Mai Shaidawa da Kalmar Shahada ba.

Abin da ku ke zargin sa da shi naku ya fi munana da Kazanta.
Kun Kafurta kowa yanzu kuma kuna son a hada kai wani Kasa daga cikin wadanda ku ke Kafurtawa.

19/10/2025

Salamu Alaikum!

Da ina duniya tare daku ina yawan karanta Ruwayoyi da suke nuni akan mutuwa da kwanciyar Ƙabari wasu zasu dunga ganin k**ar labarai ake basu, yau gashi kun ganni a inda na tare! Ku dauke ni a matsayin misali ku shiryawa mutuwar ku! Kan Allah yamin cikawa da wasu watanni na dauki tsawon lokaci ina karatu akan (Rayuwa Bayan Mutuwa) mun yi bahasi tun daga kan "Adaf" da ake so a yiwa me gargara har zuwa fitar rai!

Sannan nayi karatu akan yadda mutuwar Mumini take zuwa mai, yayin dana karanto cewa in Mumini zebar Duniya zega Manzon Allah (S) sannan zega Imam Ali (As) a kyawawan k**anni se Imam ya cewa Annabi ya Rasulillah (S) wannan ya kasance majibincin Al'amarin mune masoyin mune ya kasance me damuwa da Al'amarin mu me baƙin ciki da baƙin cikin mu! Se Annabi (S) ya cewa Mala'ikan Mutuwa cewa wannan ya kasance Masoyi ne garemu mu Ahlulbait dan haka a tausasa mai se Mala'ikan mutuwa ya zare ransa a hankali a wani ƙaulin aka ce k**ar a cire gashi a Ido ko k**ar a cire riga a jikin mutum.

Sannan na karanto yadda Munafiki Fajiri ke mutuwa! Shima zega Manzon Allah (S) da Imam Ali (As), se Amirul Muminin yace ya Manzon Allah (S) wannan ya kasance me gaba damu me farin ciki da baƙin cikin mu yana tsanantawa wajen gaba da Magoya bayan mu! A lokacin se Annabi (S) ya cewa Mala'ikan mutuwa wannan bawa ya kansance me gaba damu mu Ahlulbait yana ƙin Masoyanmu! Se Mala'ikan Mutuwa ya fara zare ransa a mummunan yanayi cikin wahala da bakin ciki haka wannan Mutumi zebar Duniya!

Dan haka ina me kiran ku da kuso Ahlulbait ku kasance masu koyi da riƙo dasu ku kasance Bayin Allah Salihai se Imam Ali ya shede ku gun Shugaban Halitta Muhammad (S), k**ar yadda Manzon Allah (S) yace: (Na bar muku abubuwa guda biyu masu nauyi Littafin Allah da Ahlulbait ɗina) ku kasance akan wannan turbar.

Ina me ƙara Jaddada Wilayata ga Amirul Muminin (As) ɗan abin da muka yi lokacin rayuwar mu wajen Tabligi don isar da saƙonsu da karantar da mutane Ilimominsu, muna fatan Allah ya ƙarba mana shi ya sanya shi cikin mizanin kyawawan ayyukan mu inda muka gaza kuma Azizanci ne irin na Ɗan Adam muna fatan Allah ya kalle mu kallo na Rahama ya gafarta mana baki daya.

Wassalamu Alaikum!


3 September 2024

Wai rashin hujjar kare Kai yasa Masuss**a ke naiman goyon bayan Yan- Dariku. Inji Datti AssalafyAshe rashin hujja ce  ya...
19/10/2025

Wai rashin hujjar kare Kai yasa Masuss**a ke naiman goyon bayan Yan- Dariku. Inji Datti Assalafy

Ashe rashin hujja ce ya sa Bala Lau Shirya Taron Hadin-Kai da wasu yan-dariku a Kaduna don a taya shi yakar Masuss**a k**ar yanda ya yaudare wasun su a baya?

19/10/2025

Izala a Kano:
'Gwamnan Kano kar ka kuskura ka k**a Malaman mu, ku Daina Saka Baki a al'amuran addini.

Izala a Katsina:
'Gwamna ka taimaka a k**a Masuss**a'

19/10/2025

Address

Doma

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when DOMA Info Press posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share