KDR Hausa News

KDR Hausa News Shafine dazaike kawo muku labaran Nishadi, Barkwanci, wasanni, siyasa, da sauran su.

09/11/2025

Alhamdulillah we are fully back to work for you. Please follow for more updates.

Kotu ta ƙi amincewa da buƙatar Sule Lamido ta dakatar da taron PDPBabbar Kotun Tarayya da ke Abuja a ranar Juma’a ta ƙi ...
31/10/2025

Kotu ta ƙi amincewa da buƙatar Sule Lamido ta dakatar da taron PDP

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja a ranar Juma’a ta ƙi amincewa da buƙatar tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, wanda ya nemi kotu ta hana jam’iyyar PDP ci gaba da shirinta na gudanar da babban taron ƙasa.

Lamido, ta hannun lauyansa, Babban Lauya Jeph Njikonye (SAN), ya roƙi kotun da ta bayar da umarnin wucin gadi har sai an saurari ƙarar da aka shigar tare da buƙatar dakatarwar.

24/10/2025

YANZU-YANZU: Tinubu ya sauke Janar Christopher Musa daga mukamin babban hafsan tsaron Najeriya, ya maye gurbinsa da Janar Olufemi Oluyede.

Majalisar dokokin Nijeriya na son hukumar sadarwar NCC ta toshe duk wasu shafukan da ake yada alfashaMe zaku ce akai
11/03/2025

Majalisar dokokin Nijeriya na son hukumar sadarwar NCC ta toshe duk wasu shafukan da ake yada alfasha

Me zaku ce akai

YANZU-YANZU: Tsohon Gwamnan Jihar Sokoto, Attahiru Bafarawa Ya Fice Daga Jam'iyyar PDP Zuwa  Jam'iyyar SDPWane fata zaku...
11/03/2025

YANZU-YANZU: Tsohon Gwamnan Jihar Sokoto, Attahiru Bafarawa Ya Fice Daga Jam'iyyar PDP Zuwa Jam'iyyar SDP

Wane fata zaku yi masa ?

Cire tallafin man fetur munyi shine dan kare makomar matasan Nijeriya - Shugaba  Tinubu
11/03/2025

Cire tallafin man fetur munyi shine dan kare makomar matasan Nijeriya - Shugaba Tinubu

Jam iyar PDP Rahotanni sun ce ana ta shige da fice, kulle-kulle da hada kitimurmura kala-kala don ganin an shawo kan tso...
11/03/2025

Jam iyar PDP Rahotanni sun ce ana ta shige da fice, kulle-kulle da hada kitimurmura kala-kala don ganin an shawo kan tsohon shugaban kasar da ya amince ya fito takara don kalubalantar Tinubu a zaben shugaban kasa da za ayi a shekarar 2027

Wata majiya da ke kusanci lamari ta shaidawa manema labarai cewa gwamnan jihar Bauchi Bala Abdulkadir Muhammed shine ke jagorantar kulle-kullen dawo da tsohon shugaban kasar na Nigeria don kalubalantar Tinubu a zaben 2027.

  ya saki dukkan mutane da yayi Kidnapping, duk a kokarin, ya samu a tsira da Rayuwar shi saboda tsananin wutar bala'in ...
22/01/2025

ya saki dukkan mutane da yayi Kidnapping, duk a kokarin, ya samu a tsira da Rayuwar shi saboda tsananin wutar bala'in da yake sha daga

Ka kawo muna cigaba da zaman lafiya mai daurewa amin.

Wanne fata Zaku musu?🥰
21/01/2025

Wanne fata Zaku musu?🥰

Address

Dutse

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when KDR Hausa News posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to KDR Hausa News:

Share