GANYE 24

GANYE 24 Jaridar GANYE 24 Naku Mai Albarka Domin Kawo Maku Sahihan Labarai Da ɗumi-ɗumin Su (Breaking News).

Kai tsaye Daga fadar Ganwarin Ganye,Kuci Gaba Da Bibiyarmu # Ganye 24 Ta kuce
31/05/2025

Kai tsaye Daga fadar Ganwarin Ganye,

Kuci Gaba Da Bibiyarmu

# Ganye 24

Ta kuce

Innalillahi wa'inna ilaihinraju'unZuwa yanzu mutum dari da sha biyar (115) sun mutu a garin Mokwa jihar Niger sak**akon ...
31/05/2025

Innalillahi wa'inna ilaihinraju'un

Zuwa yanzu mutum dari da sha biyar (115) sun mutu a garin Mokwa jihar Niger sak**akon ambaliyar ruwa

Wadannan ahalin gida guda da muke gani a hoto duk sun mutu a ambaliyar ruwan, gidaje ba adadi sun ruguje, dukiya kam ba'a maganarta

Ganye 24

Yanzu Yanzu!!!Gomnan AdamawaAhmadu umaru Fintiri ya karfiBa kuncin janaral (TY ) DanjumaMai RitayaA Yola International A...
31/05/2025

Yanzu Yanzu!!!

Gomnan Adamawa

Ahmadu umaru Fintiri ya karfi
Ba kuncin janaral (TY ) Danjuma
Mai Ritaya

A Yola International Airport

Ganye 24

08/05/2025

Gamayyar "yan Jaridun Online na Arewacin Najeriya sun samar da kungiya mai suna *Northern Online Journalists Network*.

Gamayyar kamfanonin Jaridun kafafen sada zumunta na jihohin Arewacin Najeriya 19, sun samar da wata babbar kungiya domin tunkarar matsalolin dake addabar yankin tare da kara samar da kusanci tsakanin masu mulki da talakawa.

Kungiyar Northern Online Journalists Network, kungiya ce wadda cikin ayyukan ta, zata samar wa da dukkan "yan jaridun Arewa "yanci da kuma daga darajar su.

Daga cikin ayyukan kungiyar sun hada da;

1-Wayar da kan "yan jaridun Online ta hanyar hada Semina, da sauran tarukan da za'a gayyato farfesoshi a fannin aikin Jarida, domin su dinga saita masu hanya akan yadda aikin yake a zamance.

2-Samar da "yanci ga duk dan jarida, domin dakile cin mutumci ko tsamgwama da nuna tankiya ga "yan jaridu daga dukkan nau'in mutane.

3-Yaki da yada labarun karya

4-Bada gudummawa ta fuskanci samar da tsaro.

Kofa a bude take ga duk wani dan jarida a Arewacin najeriya da yake da niyyar shiga wannan tafiya.

Domin karin bayani a tuntubi wadannan lambobin:-

08106511583
08062434977
08108940039
07069058380

Zaku iya samun mu a shafin mu na facebook mai suna: Northern Online Journalists Network.

Ga link na shafin nan a ƙasa👇👇

https://www.facebook.com/profile.php?id=61576076030820

Masha Allah
08/05/2025

Masha Allah

Muna godiya matuka da karamci da masoya wannan kafa mai albarka ta GANYE 24 MEDIA kuke nuna mana a kullum.

Allah ya bar ƙauna da zumunci. Amin

GANYE 24 abin alfaharin ku 💯
Kuci gaba da following, share da kuma like 👍🏼
09121882331 domin aike mana rahoton abinda ke faruwa a inda kuke.

YANZU-YANZU: Gamayyar "yan Jaridun Online na Arewacin Najeriya sun samar da kungiya mai suna "Northern Online Journalist...
08/05/2025

YANZU-YANZU: Gamayyar "yan Jaridun Online na Arewacin Najeriya sun samar da kungiya mai suna "Northern Online Journalists Network".

Gamayyar kamfanonin Jaridun kafafen sada zumunta na jihohin Arewacin Najeriya 19, sun samar da wata babbar kungiya domin tunkarar matsalolin dake addabar yankin tare da kara samar da kusanci tsakanin masu mulki da talakawa.

Kungiyar Northern Online Journalists Network, kungiya ce wadda cikin ayyukan ta, zata samar wa da dukkan "yan jaridun Arewa "yanci da kuma daga darajar su.

Daga cikin ayyukan kungiyar sun hada da;

1-Wayar da kan "yan jaridun Online ta hanyar hada Semina, da sauran tarukan da za'a gayyato farfesoshi a fannin aikin Jarida, domin su dinga saita masu hanya akan yadda aikin yake a zamance.

2-Samar da "yanci ga duk dan jarida, domin dakile cin mutumci ko tsamgwama da nuna tankiya ga "yan jaridu daga dukkan nau'in mutane.

3-Yaki da yada labarun karya

4-Bada gudummawa ta fuskanci samar da tsaro.

Kofa a bude take ga duk wani dan jarida a Arewacin najeriya da yake da niyyar shiga wannan tafiya.

Domin karin bayani a tuntubi wadannan lambobin:-

08106511583
08062434977
08108940039
07069058380

Zaku iya samun mu a shafin mu na facebook mai suna: Northern Online Journalists Network.

Ga link na shafin nan a ƙasa👇👇

https://www.facebook.com/profile.php?id=61576076030820

Shugaba Tinubu Zai Gana Da Shugabannin Kamfanonin Samar Da Wutar Lantarki Ķan Bashin Naira Tiriliyan Hudu Da Ake Bìn Bàn...
05/05/2025

Shugaba Tinubu Zai Gana Da Shugabannin Kamfanonin Samar Da Wutar Lantarki Ķan Bashin Naira Tiriliyan Hudu Da Ake Bìn Bàngaren Wutar Lantarki

Wata sanarwa da mai bada shawara na musamman kan harkokin sadarwa da hulda da jama'a na ministan mak**ashi Adebayo Adelabu, wato Bolaji Tunji ya fitar a ranar Lahadin, ta ce gwamnatin tarayya ta sha alwashin yin gaggawar magance basussukan, biyo bayan wata tattaunawa da aka yi tsakanin Adelabu da shugabannin kamfanonin samar da wutar lantarki na GenCos a Abuja a ranar Talata.

Ya ce matakin na gwamnatin tarayya na da nufin dakile durkushewar hanyoyin samar da wutar lantarki a kasar nan.

A cewar sanarwar, ministan ya tabbatar wa shugabannin kamfanin na GenCos cewa gwamnati za ta ba da fifiko wajen biyan wasu makudan kudade cikin gaggawa daga cikin bashin Naira tiriliyan 4, yayin da sauran za'a biya su ta wasu hanyoyin basussukan.

Ya ce za a ba da shawarar hakan ne a taron da ake shirin yi tsakanin shugaba Tinubu da shugabancin GenCos.

Ya kuma ba da tabbacin biyan ma'auni mai ban mamaki a cikin watanni shida ta hanyar kayan aiki na kudi k**ar takardun shaida.

Kamfanin ta GenCoS na samu jagorancin Shugaban sashin kamfanin Mainstream Energy Solutions, wanda kuma shi ne Shugaban kungiyar kamfanonin samar da wutar lantarki (APGA) Kanar Sani Bello, wanda tun da farko ya yi ta kokawa kan mawuyacin halin da fannin ke ciki, inda ya bayyana bashin Naira tiriliyan 4 a matsayin babbar barazana ga ayyukansu.

Adelabu ya amince da rawar da gwamnati ke takawa a fafutuka a wannan fannin, inda ya yi alkawarin ba wai kawai cire basussukan ba, har ma da aiwatar da gyare-gyare don saukaka matsalolin aiki.

Ya kuma jaddada bukatar samar da cikakken ƴancin walwala a bangaren samar da wutar lantarki, inda ya bukaci ƴan Najeriya da su rungumi jadawalin farashi mai k**a da tsada, yana mai tabbatar da cewa gwamnatin tarayya za ta ci gaba da bayar da tallafin da aka yi niyya ga ƴan Najeriya masu fama da matsalar tattalin arziki.

Bankin Duniya, ta Nada Dangote a bangaren kungiyar masu shawarwari ta duniya da ke da nufin kara yawan masu zuba jari da...
30/04/2025

Bankin Duniya, ta Nada Dangote a bangaren kungiyar masu shawarwari ta duniya da ke da nufin kara yawan masu zuba jari da samar da ayyukan yi a kasashe masu tasowa.

matatar man Dangote Petroleum Refinery and Petrochemicals, mai darajar dala biliyan 20, ita ce matata mafi girma a Afrika.

Gwamna Mutfwang Ya Kira Taron Gaggawa Saboda Tsaro Akan Sabbin Hare-hare Akan Al'ummar FilatoGANYE 24 MEDIA
14/04/2025

Gwamna Mutfwang Ya Kira Taron Gaggawa Saboda Tsaro Akan Sabbin Hare-hare Akan Al'ummar Filato

GANYE 24 MEDIA

SHEKARU BIYU MASU ALBARKA: Alhamdulillah Kafar GANYE 24 MEDIA Ta Cika Shekaru 2 Da Fara Yaɗa Labarai A yau ne giɗan jari...
14/04/2025

SHEKARU BIYU MASU ALBARKA:

Alhamdulillah Kafar GANYE 24 MEDIA Ta Cika Shekaru 2 Da Fara Yaɗa Labarai

A yau ne giɗan jaridar GANYE 24 ke cika shekara 2 da fara yaɗa labarai, a rana k**ar ta yau ne 14 ga watan Afirilu aka kirkiri wannan giɗan jaridar.

GANYE 24 ta shahara a shirye-shirye k**ar
✓ Labarai masu ɗumi ɗumi
✓ Fadakarwa
✓ Ilmantarwa da kuma
✓ Nishadantarwa

Muna alfahari da ku masu bibiyar mu 💪
Ku cigaba bibiyar Ganye 24😍
GANYE 24 abin alfaharin mu 👊

Wane Fata Zaku Yi Mana ?

Celebrating my 2nd year on Facebook. Thank you for your continuing support. I could never have made it without you. 🙏🤗🎉
14/04/2025

Celebrating my 2nd year on Facebook. Thank you for your continuing support. I could never have made it without you. 🙏🤗🎉

DA DUMI-DUMI: Matatar Man Dangote ta rage farashin fetur zuwa N856
10/04/2025

DA DUMI-DUMI: Matatar Man Dangote ta rage farashin fetur zuwa N856

Address

Ahmadu Bello Way
Ganye

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when GANYE 24 posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to GANYE 24:

Share