Musulunci Hasken Rayuwa

Musulunci Hasken Rayuwa Content Creator, and Social Media Marketer for businesses

29/04/2025

Matukar Kaima Masoyin Manzon Allah ne to Kayi Comment da S.A.W.......

06/04/2025

Rayuwa Gabadayanta Jarrabawace, Yaugareka Gobe ga Dan Uwanka, Ubangiji Allah Yasa Muwanye da Duniya Lafiya.

03/04/2025

Barka da Sallah Masoya Manzon Allah, Daga Wace Jaha Kakebibiyar Wannan Shafi?

20/03/2025

Alhamdulillah ALA Kulli Halin.

25/10/2024

Barka da Jumma'a.

24/10/2024

Shin Zan Fitarwa da Tashar Youtube, Facebook ko TikTok Zakka.? | Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa

24/10/2024
Omogbolahan Babawale Praises Hon Olubunmi Tunji Ojo for Selfless Services and Good LeadershipBy Yusuf RaulOmogbolahan Ba...
28/08/2024

Omogbolahan Babawale Praises Hon Olubunmi Tunji Ojo for Selfless Services and Good Leadership

By Yusuf Raul

Omogbolahan Babawale, Convener and Lead Resource Person of The Think Tinubu Initiative (3TI), has commended Honourable Minister of Interior, Olubunmi Tunji Ojo, for his selfless services and exemplary leadership that prioritizes the well-being of Nigerians.

In a statement, Omogbolahan Babawale highlighted Minister Ojo's tireless efforts in ensuring the safety and security of citizens, his commitment to reforming the interior ministry, and his dedication to serving the nation with integrity.

"Minister Ojo's leadership has been a beacon of hope for Nigerians," Omogbolahan Babawale said. "His selfless services and commitment to the people's welfare are truly commendable. We at 3TI appreciate his efforts and pledge our support for his initiatives."

Omogbolahan Babawale praised Minister Ojo's grassroots approach to governance, his accessibility, and his willingness to listen to the people's concerns. He emphasized that Minister Ojo's leadership style is a model for others to follow.

"Minister Ojo's selflessness and dedication to serving Nigeria are qualities that make him stand out as a true leader," Omogbolahan Babawale said. "We are grateful for his service and look forward to his continued leadership."

The Think Tinubu Initiative (3TI) is a group committed to promoting good governance, leadership, and development in Nigeria. Omogbolahan Babawale's praise for Minister Ojo reflects the initiative's appreciation for leaders who prioritize the people's welfare.

Minister Ojo's selfless services and good leadership have made a significant impact on Nigerians, and his commitment to serving the nation with integrity is a testament to his character. May his leadership continue to inspire others to serve Nigeria with dedication and selflessness.

Dan Takarar Gwamnan Jihar Kano Na Jam'iyar APC A Zaben Da Ya Gabata, Dakta Nasiru Yusuf Gawuna A Cikin Ofishinsa Na Shug...
20/08/2024

Dan Takarar Gwamnan Jihar Kano Na Jam'iyar APC A Zaben Da Ya Gabata, Dakta Nasiru Yusuf Gawuna A Cikin Ofishinsa Na Shugaban Hukumar Gudanarwar Jami'ar Bayero Dake Kano

Allah Ya Taya Riƙo!

Da dumi-dumi: Gwamnatin tarayya ta kafa kwamitin da zai tabbatar jihohi sun sakar wa kananan hukumomi mara domin gudanar...
20/08/2024

Da dumi-dumi: Gwamnatin tarayya ta kafa kwamitin da zai tabbatar jihohi sun sakar wa kananan hukumomi mara domin gudanar da ayyukansu bayan hukunci kotun koli kan 'yancin cin Gashin kan kananan hukumomi a Nijeriya

Gwamna Abba Kabir Yusuf ya sanar da cewa Gwamnatin Jihar Kano na shirin ƙirƙirar sabbin birane a jihar ta hanyar ware fi...
20/08/2024

Gwamna Abba Kabir Yusuf ya sanar da cewa Gwamnatin Jihar Kano na shirin ƙirƙirar sabbin birane a jihar ta hanyar ware filaye 2,483 a Yargaya da Rijiyar Gwangwan a karamar hukumar Dawakin-Kudu da kuma filaye 1,671 a Unguwar Rimi da Lambu a karamar hukumar Tofa, a yunƙurin rage cunkoso a cikin birnin Kano. Duk da cewa wannan shiri yana da kyau, amma ina ganin akwai hanyar da ya kamata gwamnatin ta bi don samar da kyakkyawan sakamako wanda zai bambanta da na gwamnatocin da s**a gabata.

Sanata Rabiu Kwankwaso da Sanata Ibrahim Shekarau su ma sun aiwatar da irin waɗannan ayyukan gina birane a lokacin mulkinsu. Misali, Sanata Kwankwaso ya ƙirƙiri biranen Kwankwasiyya da Bandarawo a wajen birnin Kano da nufin rage cunkoso a cikin gari. Amma abin takaici, duk da biliyoyin nairorin da aka kashe, har yanzu waɗannan birane ba a fara amfani da su yadda ya kamata ba.

A nawa hangen Gwamna Abba Yusuf kamata yayi ya dauki tsarin dabarun da tsohon Gwamna Nasir el-Rufai na Jihar Kaduna ya aiwatar. Ya kafa hukumomi uku a jiharsa: Hukumar Babban Birnin Kaduna, Hukumar Birnin Zaria, da Hukumar Karamar Hukumar Kafanchan (Kaduna Capital Territory Authority, Zaria Metropolitan Authority, da Kafanchan Municipal Authority) Wannan tsarin ya bai wa mazauna waɗannan yankuna damar gina biranen su tare da taimakon gwamnati.

A Kano, irin wannan tsari ne zai iya zama mafi tasiri. Misali, za mu iya kafa Hukumar Birnin Gaya a Kano ta Kudu, Hukumar Birnin Dambatta a Kano ta Arewa, yayin da Kano ta Tsakiya za ta ci gaba da kasancewa ƙarƙashin Hukumar Babban Birnin Kano (a turance, Gaya Metropolitan Authority in Kano South, a Dambatta Municipal Authority in Kano North, while Kano Central continues to operate under the Kano Capital Territory Authority). Irin wannan tsarin zai karfafawa mutanen waɗannan yankuna gwiwa don ganin sun gina yankunan su tare da taimakon gwamnatin jiha, a maimakon dogaro da wannan tsari na gina manyan gidaje kamar Kwankwasiyya da Bandarawo, waɗanda watakila ba za su cimma burin da ake so ba.

Idan zai yiwu, Mai girma Gwamna Abba Kabir Yusuf, muna roƙon ka da ka sake duba wannan shirin, ka mayar da hankali kan inganta ci gaban akalla guda biyar daga cikin ƙananan hukumomin mu 44. Wannan tsarin zai iya haifar da tasiri, rage cinkoso a cikin birni da kuma samar da ci gaba mai ɗorewa a jiharmu.

Na gode, Mai girma Gwamna.

Bashir Ahmad, OON.

The Governor of Adamawa state, Umaru Fintiri has approved the payment of ₦70,000 national minimum wage to workers on the...
20/08/2024

The Governor of Adamawa state, Umaru Fintiri has approved the payment of ₦70,000 national minimum wage to workers on the state and local government payroll.

This was revealed by the State Chairman of Nigeria Labour Congress (NLC), Comrade Emmanuel Fashe in an interview with newsmen shortly after a closed-door meeting with the governor on Tuesday.

According to him, the state government workers will start receiving their salaries with the new minimum wage from August 2024, while their counterparts at the local government level will benefit from September.

Comrade Fashe explained that the template to be used is the consequential adjustment table that was used in 2019, pending the release of the table from the National Salaries, Wages and Income Commission.

Address

Dabo Mall, Ladoke Akintola Boulevard Street, Opp FCMB Along Old CBN, Garki 2, Abuja
Garki Ii

Opening Hours

09:00 - 17:00

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Musulunci Hasken Rayuwa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Musulunci Hasken Rayuwa:

Share