Ramfak RTV

Ramfak RTV Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from Ramfak RTV, News & Media Website, .

Allah gives power to whom he likes. Abdullahi Jalo  is the Gombe state media Corporation Chairman.  Congratulations Sir....
09/07/2025

Allah gives power to whom he likes. Abdullahi Jalo is the Gombe state media Corporation Chairman. Congratulations Sir. Ramfak Radio & Television. Manager Saeed lbrahim.

Kulil Lahumma Malikil Mulki. God the Creator has made Alh Umar Ali Dalori the National Chairman of APC the Great party i...
04/07/2025

Kulil Lahumma Malikil Mulki. God the Creator has made Alh Umar Ali Dalori the National Chairman of APC the Great party in Africa. Congratulations Sir. Barr jalo. Ramfak Radio & Television. Management.

An kwantar da tsohon shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari, a ICU na Landan saboda fama da matsananciyar rashin lafiy...
02/07/2025

An kwantar da tsohon shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari, a ICU na Landan saboda fama da matsananciyar rashin lafiya.

Jaridar TheCable ta rawaito daga Empowered Newswire, wani makusancin tsohon shugaban ya bayyana cewa Buhari ya kamu da rashin lafiya ne a Landan yayin da ya je don duba lafiyarsa.

Rahoton ya ce an kwantar da Buhari a dakin ICU, amma daga bisani aka sallame shi makon da ya gabata.

Ko da ya ke ba a bayyana irin cutar da ke damunsa ba, rahotanni sun nuna cewa yana samun sauki a Landan, kuma ana sa ran zai dawo Najeriya da zarar ya warke gaba daya.

President Bola Ahmed Tinubu appoints Hajiya Hadiza Bala Usman  as the new Secretary of  Government of the Federation. Fi...
28/06/2025

President Bola Ahmed Tinubu appoints Hajiya Hadiza Bala Usman as the new Secretary of Government of the Federation.
First woman to seat as SGF in Nigeria
First woman as chief of Staff Kaduna State.

RAMFAK REDIO & TELEVISION
📺
NIGERIA

Gwamnan Jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya kaddamar da aikin noman damina na shekarar 2025 tare da rabon takin zama...
27/06/2025

Gwamnan Jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya kaddamar da aikin noman damina na shekarar 2025 tare da rabon takin zamani a farashi mai rahusa domin ƙarfafa samar da abinci da tallafawa dubban manoma a fadin jihar.

Da yake jawabi a yayin ƙaddamarwar a garin Gombe, fadar gwamnatin jihar Gwamnan ya bayyana cewa gwamnatinsa ta sayi tan 10,000 na taki—daidai da buhu 200,000—na taki nau’in NPK.

A cewar wata sanarwa daga Daraktan Yada Labarai na gidan Gwamnatin Jihar Gombe, Ismaila Uba Misili, kowanne buhu da aka saya akan naira 44,000 za a sayar da shi ga manoma akan farashin rangwame na naira 27,000.

Ya bayyana cewa wannan tallafin ya ninka yawan taki da aka raba a kakakin noman shekarar 2024 fiye da sau biyu, kuma yana nuna aniyar gwamnati na sauƙaƙa harkar noma da samar da ɗimauta.

Gwamna Yahaya ya ce fiye da kaso 80 cikin ɗari na al’ummar jihar suna dogaro da noma, kuma tsawon shekaru shida da s**a wuce gwamnatinsa tana ci gaba da bayar da tallafin kayan noma duk da ƙalubalen tattalin arziki.

Ya ce wannan shiri yana daga cikin tsarin Renewed Hope Agenda na Shugaba Bola Ahmed Tinubu wanda ke ganin noma a matsayin ginshiƙin ci gaban tattalin arzikin da ya haɗa kowa da kowa.

Gwamnan ya jaddada muhimmancin samun kayan aiki cikin lokaci domin ƙara yawan amfanin gona da tabbatar da isasshen abinci.

Ya umurci Ma’aikatar Noma ta jihar tare da hukumomin tsaro da ƙungiyoyin fararen hula da su sa ido sosai wajen sayarwa da rabon taki don hana karkatarwa da tabbatar da cewa ya isa hannun sahihan manoma a dukkan mazabu 114 na jihar.

Gwamna Yahaya ya kuma bayyana wasu manyan ayyuka da ake aiwatarwa domin canza fannin noma a jihar, ciki har da haÉ—in gwiwa da Gwamnatin Tarayya, Bankin Duniya, da Bankin Raya Afirka.

Gwamnan ya kuma ambaci ayyukan da ake yi k**ar shirinan na bunkasa kiwon dabbobi wato Agro-Livestock Development Zone da kuma Muhammadu Buhari Industrial Park, wanda ke dauke da sabon katafaren wurin sarrafa iri domin ƙara samarwa.

Gwamnan ya bukaci manoma su yi amfani da takin yadda ya dace tare da bin shawarwarin yanayi domin kare amfanin gonakinsu.

Haka kuma, ya yi kira da a zauna lafiya tsakanin manoma da makiyaya, inda ya ja kunnen sarakunan gargajiya kan mamaye filayen kiwo da hanyoyin shanun, yana mai cewa duk wanda aka k**a yana tayar da rikici zai fuskanci hukunci bisa shawarar kwamitin sasanta rigingimu.

A cikin sakonsa na fatan alheri, Ko’odinetan Ma’aikatar Noma da samarda abinci ta Tarayya a jihar, Mista Absalom Akwaras Lansibol, ya yabawa jajircewar Gwamna Yahaya wajen bunkasa harkar noma, yana bayyana wannan shirin a matsayin wani babban mataki na ƙarfafa rayuwar al’umma da tabbatar da wadatar abinci.

Tun da farko, a jawabinsa Kwamishinan Noma na jihar, Dakta Barnabas Malle, ya nuna godiya ga Gwamnan bisa ci gaba da tallafawa manoma, yana cewa wannan kokari ya sake tabbatar da cewa gwamnati na da cikakkiyar niyya wajen gyara harkar noma

RAMFAK REDIO & TELEVISION
NIGERIA

DA DUMI DUMI: Na yiwa Tinubu Alkawarin Kafin ƙarfe 12:00 Na Rana Saina kawo Masa ƙuri'un  Jihar Kano a Zaɓen Gwamna dana...
27/06/2025

DA DUMI DUMI: Na yiwa Tinubu Alkawarin Kafin ƙarfe 12:00 Na Rana Saina kawo Masa ƙuri'un Jihar Kano a Zaɓen Gwamna dana Shugaban ƙasa, inji Ganduje

Kanawa Me Zaku Ce?

Kana Son Duba Sahihan Labarai Shigo Jaridar 👉 Wakiliya 👈 Yanzu Yi Following Karku Bari Komai Ya Wuceku...

GOMBE NORTH PROGRESSIVE DEVELOPMENT ASSOCIATION HAS PAID A CORTTESY CALL TO BARR ABDULLAHI JALO AT RAMFAK PLAZA IN GOMBE
12/06/2023

GOMBE NORTH PROGRESSIVE DEVELOPMENT ASSOCIATION HAS PAID A CORTTESY CALL TO BARR ABDULLAHI JALO AT RAMFAK PLAZA IN GOMBE

Press Release ."Give Compulsory Education Bill Accelerated Attention" - Education Minister Appeals to Bayelsa Lawmakers....
10/01/2023

Press Release .

"Give Compulsory Education Bill Accelerated Attention" - Education Minister Appeals to Bayelsa Lawmakers.

Minister of State for Education,Rt. Hon. Goodluck Nana Opia has appealed to Bayelsa Lawmakers to give the compulsory education bill accelerated passage to help tackle the out of school children menance in the State.
The Minister made the appeal today at the flag off ceremony of the National Campaign on out of school children in Yenagoa, the Bayelsa state capital.
The compulsory Education Bill is awaiting passage.
The bill seeks to make it compulsory for every parent and guardian to send their children to school in order to rid Bayelsa state of out of school children and school dropouts.
Under the bill, parents of children of school age between 6-18 years who are out of school will be arrested and prosecuted.
According to the Minister,60percent of out of school children in Bayelsa state are girls .
Furthermore, the Minister said the Federal govt through the instrumentality of the Universal Basic Education (UBEC) is doing everything humanly possible to assist the states to strengthen basic education by confronting factors that deny our children early education, including extreme proverty, ignorance and access to education among others.
The sensitization, the Minister said is designed to ensure massive enrolment of children in basic and primary schools and should be taken seriously by all stakeholders, adding that it is a moral and legal obligation,the discharge of which will guarantee the future of the children and by necessary implication, the Nation.
Hon Goodluck Nana opia commended successive administrations in Bayelsa state for the special attention accorded education, including the declaration of the state of emergency in the education sector in the state, the introduction of a free education policy at primary and secondary levels and the inauguration of the enrollment drive committee, all of which have led to a huge enrollment in schools in the state.
The Minister said no parent in Bayelsa state has any excuse to keep his child out of school anymore.
In his key note address to the ocassion, the Executive Governor of Bayelsa state,His Excellency,Senator Douye Diri said education remains the first, second and third priorities of his administration even as he announced that there are two hundred and fifty thousand children out of school in Bayelsa particularly in the ruler areas.
Governor Diri appealed to all Bayelsans to cooperate

Gwamnan Gombe kenan A Karamar Hukumar Balanga  A Yayin Yakin Neman Zaben Dubu Biyu Da Ashirin Da Uku
13/12/2022

Gwamnan Gombe kenan A Karamar Hukumar Balanga A Yayin Yakin Neman Zaben Dubu Biyu Da Ashirin Da Uku

15/11/2022
The managing Director of Ramfakrtv is extending his Congrats for CBN Governor and his team for introducing New Notes in ...
30/10/2022

The managing Director of Ramfakrtv is extending his Congrats for CBN Governor and his team for introducing New Notes in Nigeria. Jalo.
Sign By Saeed Ibrahim Arab Information Officer Ramfak
Redio & Television

Address


Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Ramfak RTV posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

  • Want your business to be the top-listed Media Company?

Share