18/10/2025
A nan ne aka yi Yaƙin Khandaq (Ahzab), inda Manzon Allah ﷺ da Sahabbansa s**a fuskanci mushrikai. Wannan wuri shi ne Dutse Sila‘, daya daga cikin muhimman wuraren tarihi a birnin Madinatul Rasul.
Allah Ya taimaki Musulmai, ya bamu albarkan ANNABI Muhammadu saww, ya bamu gidan Aljannah. Amiin
Daga: Fityanu Islamic Centre