
20/12/2021
Wani matashi dan jihar Adamawa ya koka akan gasar kyau da Aisha Garko talashi,
------------------------------------------------------------
Daga Assalis A Sani
Abubakar Mai Shadda Yayi korafi akan gasar da akayi ta fidda sarauniya kyau a Najeriya, Inda yake cewa anyi babban kuskure da akazabi Aisha Garko, a matsayin Wadda talashe gasar kyau.
Shidai Abubakar dan a salin garin Adamawa ne saboda hake yake ganin Aisha bata dace da tazama sarauniyar kyau a illahirin kasar Najeriya ba.
Mlm Abubakar yabada hotan wata budurwa yar garin Adamawa Wadda anasa ra'ayin itace ta dace da aba wannan sarautar, ma'na mafi kyau a cikin Najeriya baki daya.
Me zaku ce?
Flash News Hausa